Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Jagoran kungiyar Izala ta Najeriya JIBWIS (Jama'atu Izalatul Bid'ah Wa Ikamatis Sunna), Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya shawarci gwamnatin Najeriya da cewar ya kamata ta yiwa jagoran 'yan shi'a Sheikh Ibrahim Zakzaky adalci.
Alhaji Shu'aibu Sa'eed Usman mutumin arewacin Najeriya ne, wanda yake da kimanin shekaru 80 a duniya. An tabbatar da cewa ya rubuta Al-Qur'ani daga Bakara zuwa Nasi sau 70 a rayuwarsa. An ruwaito cewa akwai lokacin da ya taba...
Wani kare ya sanyawa mutane da yawa tausayi a zukatansu bayan an gano cewa yayi watanni 18 yana kwana a gefen hanyar da ubangidansa ya mutu sanadiyyar hadarin mota. Karen wanda ake yiwa lakabi da suna Greek Hachiko yana matukar...
Wata mata 'yar asalin kasar Malawi da aka bayyana sunanta da Memory Njemani wadda ke da shekaru 47 da haihuwa ta auri danta na cikinta. Jaridar Nyasa Times ce ta ruwaito wannan laari inda take cewa Njemani ta bayyana cewa ta...
Wata mata ta koka inda ta bukaci wani mutumi da yake yi mata bulala da ya daina dukanta, a lokacin da ake yiwa masu laifi irin nata bulala ranar Larabar nan da taa gabata a kasar Indonisiya. Matar mai shekaru 22, wacce aka yi...
Gungun yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da wasu manyan Limaman cocin ‘Redeemed Christian Church of God’ RCCG a jahar Ogun
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya samu halartar bikin yaye daliban manyan hafsoshin tsaron Najeriya dake babban birnin tarayya Abuja, kamar yadda Legit.ng ta ruwaito.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Direban da ba’a bayyana sunansa ba ya kwashe daliban jahar Benuwe ne dake karatu a jami’ar gwamnatin tarayya ta Wukari, jahar Taraba, a daidai lokacin da rikicin kabilanci ya dabaibaye garin Wukarin.
Kwamitin ganin wata na majalisar koli ta Musulunci a Najeriya, NSCIA, ta sanar da cewa bata samu rahoton ganin watan Zulhijja daga ko ina a Najeriya ba a ranar Alhamis, 1 ga watan Agusta.
Mudathir Ishaq
Samu kari