Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A yayin zaman kotun na ranar Alhamis, 8 ga watan Yuli, Sherif ya bayyana ma kotu cewa ta yi gaggawar raba aurenshi da Damilola sakamakon tana da nufin kasheshi ko ba jima ko ba dade, sa’annan kuma tana neman maza.
A halin yanzu, uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, tare da kakakin majalisar wakilai na Najeriya, Femi Gbajabiamila, su na kasa mai tsarki domin sauke farali na aikin Hajji a bana.
Wani dan majalisa da ya banka tusa a dakin majalisa ya yi sanadiyyar da ya sanya dole aka rufe dakin majalisar kasa Kenya, yayin da 'yan majalisar suka fara zargin junansu akan warin tusar. Dan majalisar da ba a san ko waye...
Jam’iyyar African Action Alliance (AAC) ta dakatar da shugabanta na kasa, Mista Omoyele Sowore daga jam’iyyar. Haka zalika lamarin ya shafi wasu jami’an jam’iyyar na kasa su 28.
Wata kotun majistri dake zamanta a garin Minna na jahar Neja ta bada umarnin garkame wani mutumi dan shekara 40, Bisso Aminu da aka gurfanar dashi gabanta kan tuhumarsa da kashe mahaifinsa.
Ma’aikatan cikin gida na Najeriya na sanar da yan Najeriya, musamman matasa cewa ta fara karbar takardun duk masu sha’awar aiki a hukumar tsaro ta farin kaya watau Civil Defence, kamar yadda Legit.ng ta ruwaito.
Legit.ng ta ruwaito wannan mutumi da ba’a bayyana sunansa ba ya ciccibi mahaifiyarsa dattijuwa a wuyarsa, inda ya dinga zagayen Ka’aba dakin Allah da ita, ma’ana dai ya gudanar da dawafi dauke da mahaifiyarsa a wuyarsa.
Ta hanyar tafiye-tafiye mutum kan rage ma kansa damuwa da kuma tunanin abin duniya, musamman a lokutan hutu idan mutum ya samu sariri ba zuwa wurin aiki akwai wuraren da zai iya ziyara domin su debe masa kewa.
Wani tsohon mutumi mai shekaru 63 a duniya, mai suna Sakal Deb Tuddu dan kasar Indiya ya bayyana cewa ya shafe sama da shekara arba'in bai yi aski ba, sannan kuma bai wanke kansa ba. Wannan dalili ne yasa gashin nasa yayi tsawo...
Mudathir Ishaq
Samu kari