Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Abdullah Mohammed dan gidan gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed (Kauran Bauchi), ya wallafa wani hoto a shafinsa na Instagram inda yake nuna jikin wata mota da ya siya kirar Rolls Royce, mai dan karen tsada...
Tun farkon mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari, ba a bai wa kabilar Nupe mukami ko guda daya ba, misalin minista ko shugaban wata babbar ma'aikata. Kabilar Nupe dai sune kabila ta biyar da suka fi yawa a fadin Najeriya a yadda..
Jihohin arewacin Najeriya da dama sun bayyana niyyarsu ta gudanar da jarrabawar gwaji ga malaman makarantun a jihohinsu, musamman makarantun Firamare, tun bayan da gwamnatin jihar Kaduna ta gudanar da 'tankade da rairaya' a tsakan
Uwargidar gwamnan jihar Kogi, Misis Rashida Yahaya Bello, ta tallafa wa wata tsohuwa mai suna, Misis Salihu Uhuanamo a yankin Ipaku-Eba da ke aramar hukumar Adavi na jihar da muhallin zama.
Seun Kuti ya roki 'yan kungiyar 'yan aware na Biafra da kuma sauran kungiyoyi da su taimaka su sanar da shi a duk lokacin da suka shirya ciwa wani dan siyasa mutunci a kasar waje. A cewar shi, yana yankin Turai a lokacin da aka...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, kuma wacce tauraruwarta ke haskawa a wannan lokaci, Hadiza Gabon ta taimakawa tsohon nan da hotunanshi suka karade shafukan sada zumunta. Jarumar wacce tayi kaurin suna wajen bayar da taimako..
Saba Kord Afshari wadda ke da shekaru 20 a duniya ta samu wannan hukuncin ne ranar Talata daga wata Kotun Tehran bayan da aka sameta da aikata laifin cire hijabinta.tare da yin fito na fito da dokokin kasar.
Dubun wasu gungun Mata 3 yan Najeriya dake sana’ar fashi da makami a kasar Dubai ta cika bayan sun yi ma wani attajirin balarabe dan asalin kasar Iraqi fashi da makamin kudinsa Dh57,000.
Daya daga cikin fitattun mawakan kudancin Najeriyan nan wadanda tauraruwarsu ta haska a shekarun da suka gabata, P-Square, mai suna Paul Okoye ya caccaki jami'an hukumar 'yan sandan kasar nan...
Mudathir Ishaq
Samu kari