Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Jaridar Naij.com ta tattaro mana muhimman labarun da sukayi kanin labarai a ranan Talata ,13 ga watan Satumba.
Wani hadari da ya faru a babban titin Lagos-Ibadan ya bar mutane 5 a mace. Hakazalika mutane 15 ne suka samu rauni
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa duk wani Fulani makiyayi da ke yawo da makami, dan ta'adda ne.
Jam’iyyar PDP reshen jihar Ekiti ta gargadi fitaccen lauya Femi Falana da hawainiyarsa ta kiyaye ramar gwamna Fayose.
A cewar jaridar Vanguard, shugaban ya yi wannan furuci ne a hirarsa da Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya NAN ne, a inda ya kuma ce, kashi 90 na makiyayan da suka fito daga arewacin kasar zuwa yankunan kudu maso gabas
Coci ta sanya takunkumi ga wani faston katolika da yayi ma wata mai riko da addini ciki. ya kasance yana kwana da ita kuma ta samu juna biyu
Rundunar soji Najeriya ta kashe masu garkuwa da mutane guda 7 kamar yadda ta sanar da kaca kaca da matatun man sata a jihohi daban daba
Shehun Malamin ya bayyana haka ne a wani shirin Rediyo, a inda ya ke amsa tambayoyin masu sauraro, wanda kuma ake yadawa a gidajen Rediyon jihar, a ranar Lahadi 9 ga watan Satumba, ya kuma ce, ibadar layya sunna ce mai karfi amma
Baiwar gemu mai tsawon inci shida da Allah ya horewa Harnaam Kaur, da ke Slough, Berkshire, na kasar Burtaniya.
Mudathir Ishaq
Samu kari