Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Sai dai gwamnan jihar Samuel Ortom, ya tabbatar da afkuwar wannan hari a yayin da yake tarbar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso wanda ya kai ziyarar jaje da kuma ta'aziyar rayukan da suka salwanta a rikicin m
Hukumomin Nigeria tare da hadin gwiwar hukumomi na kasa da kasa, ciki har da Hukumar Lafiya ta Duniya WHO, Da Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF, na kaddamar da aikin rigakafin cutar shawara, wanda...
Labarin da muke samu daga majiyoyin mu na nuni ne da cewa yanzu haka dai kasar Najeriya ta samu matatar mai irin ta saman ruwa mallakin kamfanin man nan na Total. Wannan dai ya samu tabbatuwa ne bayan isowar wata matatar mai ta sa
A majallar kwana-kwanan nan da hukumar rukunin kamfunnan albarkatun man fetur ta kasa watau Nigerian National Petroleum Corporation, NNPC ta fitar ta bayyana cewa ta zuba kimanin akalla Naira 135.14 biliyan a cikin asusun gwamnati
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa watau Independent National Electoral Commission, INEC a turance ta sanar da cewa zata rufe yin rijistar masu yankan katin zabe na kasa a cikin watan Disemba mai zuwa. Hukumar a don haka ne ma
Wata kotun daukaka kara mallakin gwamnatin tarayya dake zaman ta a garin Abuja ta sha alwashin sai ta garkame tsohon kakakin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) a takaice watau Olisa Metuh idan dai har bai gurfana
Hukumar nan ta jami'an tsaron farar hula ta kasa watau Nigeria Security and Civil Defence Corps NSCDC, reshen jihar Neja a takaice ta bayyana samun nasarar cafke akalla litocin main fetur 469,000 a garin Mokwa ana kokarin haurawa
Labarin da muke samu yanzu-yanzu na nuni da cewa an rufe filin sauka da kuma tashin jiragen sama na kasa-da-kasa na tunawa da Nnamdi Azikwe dake a garin Abuja. Mun samu dai cewa an rufe filin jirgin ne na dan wani lokaci biyo baya
Rahotanni daga mai magana da yawun hukumomin kasar Zambia a ranar Alhamis 25 ga watan Janairu, ya sanar da cewa, hukuma ta kama wani faston Najeriya da laifin safarar miyagun kwayoyi da kwayoyin kara kuzari kilo 26.29.
Mudathir Ishaq
Samu kari