Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Gwamna Masari ya amince zai cika gurubin wasu sakatarori na dindindin da kuma nada wasu sabo su hudu a jihar. Har zuwa yanzu sanarwa daga gwamnati ba ta bayyana ranar da za a rantsar da sabbin sakatarorin ba ..
Rahotanni sun kawo cewa tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo na hadahada don ganin ya tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari daga mulki a shekarar 2019 ta ko wani hali. Hakan ya biyo bayan wasika da ya aika ma shugaban kasar.
Sakamako cigaba da ayyukan masu garkuwa da mutane, rundunar Sojin Najeriya ta kaddamar da sabon aiki na musamman don yakar barayin tare da fatattakar su daga sansanoninsu, don tsaron dukiya da rayukan jama’an dake bin hanyar
Gidan jaridar Voice of America (VOA) ta fitar da sabuwar fim din tarihin kungiyar Boko haram mai taken “Mugun tafiya” inda ta bayyana irin azabtarwa da kissan gilla da kungiyar ke yi a ranar Laraba 24 ga watan Janairu, 2018
Kakar yaron, Yemi Kazeem, ta shaida wa ‘yan jarida cewar yaron baya jin magana, sannan ta daure shine don hana shi satar kayan mutane da kuma guduwa daga gidan. Tace tana zargin yaron yana da aljanu, inda ta dinga yi masa addu’a
Ana cikn haka sai wata rana Malam Yahaya ya tunkari Maruf, kuma ya fada masa baya kaunarsa da yarsa Aisha, don haka ya rabu da ita, kada ya sake zuwa wajenta, amma sai Saurayin ya bayyana ma sha ba zai ya rabuwa da it aba, kuma du
Rundunar Sojin Sama na Najeriya a jiya Laraba, 24 ga watan Janairu 2018, ta sa hannu a yarjejeniya tare da kamfanin kayan aikin na’ura na Najeriya a Osogbo duk a cikin kokarinta na ganin ta karfafa al’adan dogaro da kanta.
Kungiyar 'yan tawayen da ke yiwa gwamnatin hadin gwiwa na kasar Libya biyayya ta ce ta kama gugun masu fataucin dan Adam da ake zargin su da yin garkuwa da azabtar da' yan gudun hijirar daga kasar Sudan a kusa da birnin Sirte
Akalla rayuka biyar sun salwanta a wani sabuwar rikici da ramuwar gayya tsakanin matasan Irigwe da Fulani a karamar hukumar Bassa da ke jihar Flato. Majiyoyi a garin Bassa ya bayyana cewa mazauna garin sun ga gawan matasan Irigwe
Mudathir Ishaq
Samu kari