Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce zai fitar da sunayen masu satar man fetur idan ya ci zaben 2023.
Mashawarcin na musamman ga Gwamna Aminu Tambuwal, Bello Malami, ya fice daga jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya koma jam'iyyar APC gabanin zaben 2023.
Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilan Najeriya yace duk mai shakku kan shekarun Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC ya tafi wurin mahaifiyarsa.
A yau Asabar 26 ga watan Nuwamba ne dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Tinubu ke kaddamar da kamfen dinsa a jiharsa ta Legas a filin Teslim Balogun.
Dukkan yan takara da shugabannin jam'iyyar Peoples Redemption Party, PRP, sun tattare sun koma jam'iyyar All Progressives Congress, APC, domin bada gudumawarsu.
Wata kotu da ke zamanta a Osogbo, jihar Osun ta tsige dukkan sabbin shugabannin kanananan hukumomi da kansiloli na jam'iyyar APC kan rashin bin doka yayin zabe.
Mannir Dan'iya, mataimakin gwamnan jihar Sokoto, ya yi magana kan jita-jitar da ake yi na cewa zai fita daga PDP ya koma APC saboda rashin samun takarar gwamna.
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta fitar da sunayen kwamandojin yan ta'adda 19 da ake nema ruwa a jallo. Yan ta'addan sun dade suna adabar garuruwa da dama a arewa.
Wasu da ake zargin yan daba da ke yi wa yan adawa aiki ne sun kona wani sashi na gidan jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a jihar Benue, Akaa Lim.
Aminu Ibrahim
Samu kari