Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Alhaji Isa Ashiru, dan takarar gwamna na jam'iyyar PDP, a jihar Kaduna yayi alkawarin dawo da daliban da suka janye daga makaranta saboda tsadar kudin makaranta
Kungiyar kare hakkin musulmi na MURIC ta gargadi al'ummar musulmi su kauracewa jami'o'in kiristoci masu zaman kansu a Najeriya don suna tauye hakkin musulmi.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Ahmed Bola Tinubu ya samu sarautar gargajiya a jihar Ebonyi da ke kudu maso gabas yayin da ya tafi jihar yin kamfen.
Gobara ta tashi a fitaccen tashar motar NTA da ke Jos, babban birnin jihar Filato a ranar Alhamis. Jami'an hukumar kashe gobara sun isa wurin don bada dauki.
Gwamna Abdullahi Sule na jam'iyyar APC ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyarsu Bola Ahmed Tinubu zai yi shekaru takwas kan mulki bayan Shugaba Buhari.
Omoyele Sowore, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC yace saboda jin dadin mulkinsa sai in Najeriya sun roki ya zarce bayan shekaru 8 amma ba zai zarce ba
Bisa al'adar siyasa a zaben shugaban kasa a Najeriya, dan takarar shugaban kasa yana yin nasara a jihohin da jam'iyyarsa ke da gwamnoni a kan karagar mulki.
Batun harrufan larabci da aka yi rubutun ajami lamari ne da ya aka dade ana mahawara kan shi a inda wasu ke masa kallon alamar addinin musulunci ta mamaye kasar
Bello Turji, shugaban yan fashin daji a jihar Zamfara ya bada umurnin tsare wasu mutane yan garin Moriki a karamar hukumar Zurmi kan rashin buyan harajin kariya
Aminu Ibrahim
Samu kari