
Author's articles







Fadar Shugaban Kasa ta karyata jita-jitar cewa Shugaba Muhammadu Buhari yace ba zai mika mulki ga zababben shugaban kasa Bola Tinubu ba a ranar 29 ga watan Mayu

A yau Juma'a 24 ga watan Maris ne kotun daukaka kara dake zamanta a FCT ta yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Osun inda ta bawa Ademola Adeleke na PDP nasara

Gwamnatin Jihar Jigawa, ta ragewa ma'aikatan gwamnati awannin aiki da awa biyu a tsawon kwanakin watan ramadan. Shugaban ma'aikatan jihar Hussaini Kila ne sanar

Dakta Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasar Najeriya ya bayyana cewa marigayin kasuwansa, Omieworio Afeni shine babban dalilin da yasa ya yi nasara a karatu.

Wasu yan daban da ba a san ko su wanene ba sun tare zababben dan majalisar Benue mai wakiltar mazabar Gboko West, Hon. Aondona Dajoh, sun cinna wa motarsa wuta.

Kotun daukaka kara na zaben gwamnan a jihar Osun ta yanke hukunci inda ta jadada nasarar Ademola Adeleke. Kotun ta jingine hukuncin baya na soke nasarar Oyetola
Aminu Ibrahim
Samu kari