Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Masarautar Kano na shirin nadawa ministan harkokin gida, Janar Abdulrahman Dambazau sarauta. A ranar 11 ga watan Mayu ne za’a nada shi a matsayin Baraden Kano. Sarkin Kano ne Muhammadu Sanusi II zai nada shi a fadar sa.
Majalisar ta kira shugaban hukumar ‘Yan Sandan ne sakamakon matsolin tsaro da ake fuskanta a kasar sannan kuma da lamarin Sanata Dino Melaye, mai wakiltar Kogi ta yamma, wanda a yanzu haka yake hannun hukumar ta ‘Yan Sanda.
An gano cewa maganin da ake bai wa masu ciwon kashi da ake kira osteoprosis zai iya samar da waraka ga masu sanko. Masu binciken sun ce sun gano cewa maganin yana tasiri a ramin gashi a gwajin da suka yi, inda yake sa gashi tsirow
Anwuka yace kungiyar ta fahimci cewa wasu jami’o’in suna karbar kudi dagane da yawan darussan da daliban keyi, inda yace gwamnatin zatayi bincike akan lamarin don ta hana yin hakan sannan kuma an bawa kungiyar jami’o’in suma dama
A cikin jerin Fitattun mutane 75 da mujallar Forbes ta fitar na wannan shekarar, Dangote ne kadai sunansa ya fita daga Nahiyar Afrika inda ya zama mutum na 66 wanda ya shige gaban Mataimakin Shugaban Amurka, Mike Pence.
Kungiyar matasa masu goyon bayan Lamido, wato Sule Lamido Youth Mobilization of Nigeria (SLYMN) sun bayyana cewa kimanin matasa 10,000 cikin miliyan daya na mambobinsu su sanya hannu don tsayar da tsohon gwamnan jihar Jigawa.
Tsohuwar fitacciyar jarumar nan ta kamfanin shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Fati Muhammad, ta bayyana auren jarumi Sani Musa Mai Iska a matsayin babbar nadamar ta a rayuwa. Jarumar ta bayyana hakan ne a wata hira da tayi.
Kamar yadda kuka sani yana daga cikin halayyar mata, neman hanyar da su mallaki miji. Irin wannan lamari kan ba wasu mata matsala wajen gane yadda za su bi su mallaki miji cikin sauki. Wasu daga ciki gani suke, zuwa wurin boka ne
A ranar Laraba, 9 ga watan Mayu, kakakinn hukumar bayar da agajin gaggawa na shiyar Arewa maso gabas, Abdulkadir Ibrahim ya tabbatar da cewa wasu yan kunar bakin wake mata biyu sun tayar da kansu a kusa da masallaci a Maiduguri.
Aisha Musa
Samu kari