Karin matsayi: Za a nada Dambazau Baraden Kano

Karin matsayi: Za a nada Dambazau Baraden Kano

Masarautar Kano na shirin nadawa ministan harkokin cikin gida, Janar Abdulrahman Dambazau sarauta.

A ranar 11 ga watan Mayu ne za’a nada shi a matsayin Baraden Kano.

Sarkin Kano ne Muhammadu Sanusi II zai nada shi a fadar sa.

Karin matsayi: Za a nada Dambazau Baraden Kano
Karin matsayi: Za a nada Dambazau Baraden Kano

Kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito, za ayi bukin nadin ne a fadar sarkin Kano in da ake shirin amsar bakuntar manyan baki daga kasar nan har daga kasashen waje.

KU KARANTA KUMA: 2019: Obasanjo ya zabi Jam’iyyar da zai shiga

A halin dan ake ciki Legit.ng ta kawo cewa gawar marigayi Sheikh Isiyaka Rabi’u ya iso gida Najeriya daga birnin Landan.

Mai girma gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci dauko gawar a filin sauka da tashin jirage na Malam Aminu Kano a safiyar yau Juma’a, 11 ga watan Mayu.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng