Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Masana’antar Kannywood na da albarkattun kyawawa kuma kwararrun yan wasa mata da suka amsa sunansu na kyawawa. Baya ga kyawu da wadannan mata ke da shi sun kasance masu kwazon aiki. Munyi amfani da wannan dama wajen kawo maku kyaw
Gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) biyar a jiya sun gana da Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na kimanin sa’o’i uku a gidan gwamnatin jihar Sokoto. Hasashe na karuma na cewa Tambuwal na shirye-shiryen komawa PDP.
Yawan mutuwar aure, matsala ce da ta zama ruwan dare a kasar Hausa. Hasashe sun nuna cewa bincike da aka gudanar a jihar Kano da ke arewacin kasar ya nuna cewa rabin auren da ake yi na karewa da saki. Ga wasu daga cikin dalilan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin takwaransa na kasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa. Ya bai wa masu sukarsa wata kafa wadanda suke kiransa "Baba mai tafiyar hawainiya" bayan ya amince cewa ya kasa sa hannu kan yar
Tabbass a wannan zamani da muke ciki mafi akasarin yan mata basu da wani buri da wuce mallakar namiji mai tarin dukiya ta yadda za su fantama son ransu. Hakan ce ta kasance a lokacin da labarin bidar matan aure da mai kudin Afrika
Anyi jana’izzar mutane da yawa a kauyen Tabbannin Gera dake Sokoto bayan yan fashi sun kashe mutane 32 a kauyuka hudu na jihohin Sokoto da Zamfara. GwamnaTambuwal ya ba iyalan wadanda abun ya cika da su tabbacin daukar mataki.
Abdullahi Adamu, sanata mai wakiltan Nasarawa na yamma a majalisar dattawa, ya bayyana sabuwar APC (R-APC) a matsayin kungiyar yan damfara. Ya ce ga dukkan alamu shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki ne ya kafa kungiyar.
Shahararren dan siyasa, Alhaji Saleh Hassan ya rasu yana da shekaru 83 a duniya. Hassan Saleh Hassan, babban dan marigayin ya tabbatarwa day an jarida cewa marigayin wanda ya taba shugabantar jam’iyyar National Party of Nigeria.
Shugaban kun giyar Shi’a, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da matarsa, Zeenat sun isa babban kotun jihar Kaduna idan za’a gurfanar da su cike da matakan tsaro a ranar Laraba. Gabannin gurfanar da sun, jami’an yan sanda su hana yawo a han
Aisha Musa
Samu kari