Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
A yayin wani taron gaggawa a ranar Talata, 3 ga watan Agusta, shugabancin Jam'iyyar PDP ta yi wa mambobin da abin ya shafa alkawari cewa za ta duba batutuwan.
Manyan jiga-jigan jam'iyyar PDP sun bayyana hakan ne a cikin wasiku daban-daban da suka aika wa sakataren jam'iyyar na kasa a ranar Talata, 3 ga watan Agusta.
Gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi ya ce babu wani rikici a jam'iyyar All Progressives Congress. Dan siyasar ya bayyana hakan ne a wata hira da aka yi da shi.
Fasto Tunde Bakare, wanda ya kafa cocin Latter Rain Assembly, ya ba da labarin yadda ya zama Kirista, inda ya bayyana cewa shi ya fito ne daga dangin Musulmi.
Domin murnar cikarsa kwanaki 100 a ofis, Hukumar Yaki da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta bayyana nasarorin sabon shugabanta, Abdulrasheed Bawa.
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, ya jajantawa iyalan marigayi Malami Buwai, wanda ya rasu sakamakon doguwar jinya a ranar Litinin, 2 ga watan Agusta a Gusau.
Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), Attahiru Jega, ya bayyana dalilin da ya sa ya shiga PRP maimakon jam'iyyar APC mai mulki da PDP mai adawa.
Kungiyar MURIC ta ce yayin da ba ta adawa da Shugaban kasa kirista a Najeriya, ya zama dole Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta jira lokacin ta bayan 2023.
Sanata Sa’idu Muhammad Dansadau ya bayyana cewa ’yan bindigar sun sha alwashin ci gaba da kai hare-hare a garin Dansadau har sai hukumomi sun mayar da sarkin.
Aisha Musa
Samu kari