Aisha Ahmad
3523 articles published since 27 Mar 2024
3523 articles published since 27 Mar 2024
Kotun daukaka kara ta bayyana cewa nan gaba kadan za ta aika da ranar sanar da hukuncin da ta yanke a kan dambarwar zaben kananan hukumomi a jihar Kano.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I JIbrin ya bayyana farin cikin yadda jagororin jam'iyyar adawa ta ADP a Kano suka sauya sheka zuwa APC.
Mashawarcin shugaban kasa, Nuhu Ribadu ya bayyana cewa dole ne a samu hadin kan jama'a idan har za a yaki matsalar rashin tsaro da gaske a jihar Filato.
NNPP reshen Arewa maso Gabas ta gargadi 'ya'yanta a kan su yi hattara da wasu korarrun 'yan hjam'iyya da ke yada labarin karya a kan hukuncin kotu.
Kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) ta ce akwai babbar matsala a gabamatukar gwamnati ba ta kawo karshen kisan da ake ji a jihohin Filato, Kebbi da Katsina ba.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa ba za ta nade hannayenta har shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadi zabe mai zuwa ba, kamar yadda Jonathan ya yi.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta sanar da gurfanar da Akanta Janar na jihar Bauchi da wasu mutane a gaban kotu kan zargin almundhana.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta fusata bayan cin karo da labaran dake cewa an biya 'yan ta'adda kudin fansa kafin su saki tsohon shugaban hukumar NYSC.
Hukumar dake fafutukar kare hakkin dan adam ta duniya (Amnesty Imternational) ta bayyana rashin jin dadin yadda jami'an yan sanda ke keta hakkin masu zanga-zanga.
Aisha Ahmad
Samu kari