Ahmad Yusuf
11498 articles published since 01 Mar 2021
11498 articles published since 01 Mar 2021
Babbar kotun jihar Legas ta ce sauke Mudashiru Obasa daga matsayin kakakin Majalisar Dokokin Jihar ya saɓa wa ƙa'aida da tanadik kundik tsarin mulki.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce jam'iyyar PDP ba sak komai ba game da shirin haɗakar ƴan adawa da Atiku Abubakar ke jagoranta ba bare da amince.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar malamin jami'ar nan da UniUyo ta sallama daga aiki ba bisa ƙa'ida ba na shekaru, Dr. Inih Ebong ya riga mu gidan gaskiya.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa duk da bai kai ga yanke shawara ba amma yana da kwarewa da cancantar zama shugaban kasa a Najeriya.
Babbar kotun jihar Kano ta bayyana cewa za ta sanar da ranar yanke hukunci jan bukatar ɓamgaren waɗanda ake ƙara a shari'ar da gwamnatin Kano ke tuhumar Ganduje.
Hukumar kididdiga ta ƙasa watau NBS ta bayyana cewa an samu ƙarin hauhawar farashin kayayyaki daga 23.18% a watan Fabrairu zuwa 24.23% a watan Maris, 2025.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon shugaban riƙo na karamar hukumar Talata Mafara da tsohon kansila na cikin waɗanda aka kashe a harin garin Morai a Zamfara.
Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran NNPP na ƙasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah wadai da harin da ƴan bindiga suka kashe gomman mutane a Filato.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun farmaki wurin ibada a lokacin da mutane ke tsakiyar bautar Ubangiji a tsaunin Lokoja, sun sace mutane da dama da daddare.
Ahmad Yusuf
Samu kari