- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Kwantrola Janar na hukumar hana fasa kwabri watau Kwastam, Hameed Ali, a ranar Alhamis ya nuna rashin yardarsa da N6tr da gwamnati ke ikirarin ta kashe kan tal
Ikwerre, Rivers - Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, a ranar Alhamis, ya mayar da raddi da shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Iyorchia Ayu.
Abuja - Hukumar gudanar da zabe ta kasa mai zaman kantawatau, INEC, za ta saki sunayen dukkan yan takaran da zasu yi musharaka a zaben kasa na shekarar 2023.
Jirgin Yakin Super Tucano yayi ruwan wuta kan akalla yan yan ta'addan kungiyar Boko Haram 49 a harin da Sojoji suka kai sansaninsu uku dake dajin Sambisa..
Lafia, Nasarawa - Da alamun za'a koma karatu jami'ar Nasarawa State University Keffi (NSUK) bayan gwamnatin jihar ta yi alkawarin biyansu albashinsu gaba daya.
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC tace tana binciken gwamnan Zamfara, Muhammad Bello Matawalle bisa zargin almundahan
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa cikin watanni shida masu zuwa, yan Najeriya zasu yabawa gwamnatin jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Gusau, Zamfara - Jami'an hukumar yan sanda a jihar Zamfara sun damke wani tsohon Soja wani kasurgumin dan bindiga masu kaiwa yan bindiga makamai a jihar...
Zaman da aka shirya yau Laraba na mutum 21 da suka yi takara a zaben fidda gwanin dan takaran shugaban kasa karkashin APC a Abuja ya fuskanci babban matsala.
AbdulRahman Rashida
Samu kari