- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Mun kawo muku labarin cewa gwamnatin tarayya ta gano wasu kadarori 14 wanda ake zargin Abba Kyari ya mallaka na filaye, gidaje da makudan kudade a bankin GTB.
Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN tayi watsi da labarin cewa ta sauya ra'ayi game da takarar Musulmi da Musulmi bayan zamanta da dan takarar shugaban APC,Tinubu.
Idan aka cire tallafin mai a watan Yuni 2023 kamar yadda ake shirin yi, za'a koma sayar da Litan Mai ₦462, Kamfanin man feturin Najeriya (NNPC) ya bayyana hakan
Gwamnatin Tarayya tayi tsokacin kan halin da wasu yan Najeriya suka shiga yayinda aka taresu a tashar jirgin Dubai, haddadiyar daular Larabawa kuma aka hanasu
Sakamakon rikicin da yan Najeriya ke yi a Dubai, gwamnatin hadaddiyar daular Larabawa (UAE) ta gindaya sabbin sharruda wa yan Najeriya. Dubai ya kasance waje.
Abuja - Kwamred Umar Farouq Lawal daga Jami'ar Bayero University BUK dake jihar Kano, Arewacin Najeriya ya zama sabon shugaban kungiyar daliban Najeriya NANS.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala AbdulKadir Mohammed, zai fuskanci akalla mutum 15 masu neman tunbukeshi daga karagar mulki a 2023 kamar yadda ya yiwa magabacinsa.
Kungiyar Asiwaju Ahmed Bola-Shettima presidential support group ta bayyana cewa idan Bola Tinubu ya zama shugaban kasa, zai baiwa Kiristoci mukamai masu tsoka.
Matashin da ya kashe iyayensa a jihar Jigawa, Mukaila Ahmadu, ya bayyana dalilin da ya ya hallaka iyayen da suka haifeshi da tabarya a karamar hukumar Gagarawa.
AbdulRahman Rashida
Samu kari