- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Bayanai sun fara fitowa game da attajirin da ya sayi bankin Polaris Nairan Bilyan 50 a karshen makon da ya gabata. Sabon mammalakin, Auwal Lawal, suruki ne.
Shahrarren marubuci wanda yayi kalaman batanci ga Annabi (SAW), Salman Rushdie, ya rasa ido daya kuma hannunsa daya ya shanye sakamakon harin da wani matash.
Abuja - Bayan makonni ana tattaunawa, gwamnatin tarayyar Najeriya ta kwaso yan Najeriya 542 da aka dora daga kasar hadaddiyar daular Larabawa UAE ranar Lahadi.
Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi kasar Koriya ta kudu, nahiyar Asiya a gobe Lahadi, 23 ga watan Oktoba 2022. Buhari zai dira birnin Seoul ne domin halartan tar
Tsohon Ministan Tsaro, Janar TY Danjuma (mai ritaya) a ranar Asabar ya jaddada kira ga yan Najeriya su tashi tsaye su kare kansu daga hare-haren yan bindiga
Shugaban kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya yi alkawarin bada gurbin aiki ga duk dalibin jami'ar kimiya da fasahan jihar Kano Wudil da ya kammala karatu
Hukumomi a Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) a ranar Juma'a ta yanke shawarar haramtawa yan Najeriya Biza shiga birnin Dubai gaba daya daga yanzu zuwa lokaci
Wata kungiya mai zaman kanta a kasar Singapore, Chandler Good Government Index, CGGI ta bayyana jerin kasashen da suka fi shugabannin kwarai a fadin duniya.
Wani matashin mai sana'ar wankin mota ya kirawa kansa ruwa a jihar Edo inda ya ragargaza motar kwatoma kirar Mercedez Benz yayin zuwa sayan sabulun wanki..
AbdulRahman Rashida
Samu kari