- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Jam'iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP) na zargin Abba Ganduje, dan gidan gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje da karkatar da wasu dukiyoyin jihar.
Dan takaran kujerar gwamnan jihar Abia karkashin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Sampson Orji, ya bayyana cewa Peter Obi na jam'iyyar LP zai goyi baya
Kwantrola-Janar na Hukumar Hana Fasa Kwabri watau Kwastam, Kanal Hameed Ali (mai ritaya) ya bayyana irin nasarorin da hukumar ta samu karkashinsa cikin shekaru7
Shugaba Muhammadu Buhari ya nada Injiniya Emmanuel Audu-Ohwavborua a matsayin sabon mukaddashin Dirakta Manaja na hukumar cigabar yankin Neja Delta watau NDDC.
Malamin Dan Najeriya kuma mazauni jihar Kano, Adam Abdurrahman Al-Fulany, ya zama gwarzon ilmin adabin larabci na shekarar 2022 na Uyoon El-Adab El-Arabi..
Shugaba Muhammadu Buhari ya sallami shugaban rikon kwarya na hukumar cigaban yankin Neja Delta, watau Niger Delta Development Commission (NDDC), Effiong Akwa.
Wani bidiyon gasar cin sakwara ya bayyana a shafukan ra'ayi da sada zumunutar yanar gizo a makon nan.Gasar da ta auku a jihar Ekiti, yankin Kudu maso yamma.
Hajiya Aisha Buhari, uwargidar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana dalilin da ya sa ta bukaci yan Najeriya su yiwa gwamnatin mijinta afuwa bayan shekaru 7
Daya daga cikin masu magana da yawun kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Dino Melaye, ya saki Atiku Abubakar.
AbdulRahman Rashida
Samu kari