- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Sanata Jibrilla Bindiw, tsohon gwamnan jihar Adamawa da ya sha kashi hannun Ahmadu Fintiri a zaben 2019 duk da yana kan mulki ya fita daga jam'iyyarsa ta APC.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmoud Gumi ya bayyana cewa sabanin yadda mutane da dama suke tunani cewa shugaba Buhari na baiwa Fulani kariya, kashesu kawai yake yi.
Mambobin kungiyar gwamnonin Najeriya karkashin jagorancin gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, sun bukaci gwamnan CBN ya ji tausayin talakawan kasar.
Gwamnan babban bankin CBN ya bayyana cewa har cikin dajin sambisa sun tura jami'an bankin don taimakawa mutane wajen canza tsaffin kudadensu zuwa sababbi..
Gwamnan babban bankin Najeriya CBN, Mr Godwin Emefiele, ya bayyana cewa yan Najeriya suyi hakuri amma ba zai sauya ranar daina amfani da tsaffin takardun kudin
Gwamnatin Dr Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana cewa ta samu nasarar biyan N18bn cikin kudin bashin da daliban jihar ke bin gwamnatin jihar tun lokacin kwankwaso
Wata wasika ta bayyana a kafafen ra'ayi da sada zumunta wanda ke nuna gwamnatin jihar Katsina zata fitar da kudi milyan dari biyar don tarban shugaba Buhari.
Diraktan sadarwa na kwamitin kamfen jam'iyyar PDP, Mr Dele Momodu, ya bayyana cewa Tinubu ba Musulmin gaske bane kuma yan arewa ba zasu zabe musulmin boge ba.
A ziyarar da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya kaiwa sarkin Dutse a jiya nuna goyan banyasa ga dan takarar kuma ya nuna zai iya mulkin Nigeria..
AbdulRahman Rashida
Samu kari