- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana ribar da ƴan Najeriya suka samu a dalilin sauya fasalin takardun kuɗi da gwamnatin sa tayi duk kuwa da cikas ɗin sa
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya yi umurnin a kamo masa tsohon gwamnan jihar Adams Oshiomole bisa tura fusatattun matasa gudanar da zang-zanga a jihar.
Shugaba Muhammadu Buhari da safiyar yau Alhamis ya lisaffo manyan dalilan da yasa gwamnatinsa ta kawo lamarin sauya fasalin Naira a karshen shekarar 2022..
Shugaba Muhammadu Buhari ya kara wa’adin amfani da tsaffin takardun Naira da kwanaki 60. Shugaban kasan ya sanar da hakan yayin jawabin da ya gabatar a safiyar
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya bayyana ainihin dalilin da ya sanya gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele ya sauya fasalin takardun kuɗin naira.
Wani babban jigon jam'iyyar APC ya caccaki shugaba Buhari kan yadda yayi kunnen uwar shegu da kiraye-kirayen da ake masa kan ƙarancin kuɗi a hannun ƴan Najeriya
Hukumar zaɓe ta koka kan rashin kuɗin da zata gudanar da zaɓe a hannun taz duk da saura ƴan kwanaki kaɗan a fara kaɗa ƙuri'a a babban zsɓen dake ƙara ƙaratowa
Jam'iyyar APC ta samu gagarumin koma baya inda tayi rashin wasu manyan ƙusoshin ta a jihar Bauchi, bayan da suka koma jam'iyya mai mulki a jihar watau PDP.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya roki Sarkin hadaddliyar daular larabawa ya dagawa yan Najeriya kafa su rika samun shiga kasar Dubai shakatawarsrsu.
AbdulRahman Rashida
Samu kari