- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Hankula sun tashi a yankin Punjab na kasar Pakistan inda wasu fusatattun matasa suka kai hari ofishin yan sanda don kwato wani matashi da aka tsare kan zargi.
Hukumar Sojin saman Najeriya ta kai hari dajin sambisa inda aka samu labarin yan ta'addan Boko Haram na ganawa. Jiragen Super Tucano sun yi musu ruwan wuta.
Sanata Emmanuel Bwacha ya sake samun nasara a zaben fidda gwanin dan takar kujerar gwamnan jihar Taraba na jam'iyyar All Progressives Congress APC ranar Juma'a.
Mai baiwa shugaban kasa shawara kan lamuran tsaro a Najeriya, Manjo Janar Babagana Munguno ya bayyana cewa wannan karancin Naira ka iya daburta lamarin tsaro.
Mako daya bayan dakatad da shi, uwar jam'iyyar PDP ta kammala sallamar Sanata Chimaroke Nnamani, tsohon gwmanan jihar Enugu daga jam'iyyarta saboda abu guda.
A yau Juma'a, majalisar magabata da masu ruwa da tsaki sun zannan da shugaba Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasa don tattaunawa kan wasu abubuwa guda biyu.
Majalisar magabata da masu ruwa da tsaki na tarayya ta ce tana goyon bayan gwamnatin tarayya da babban bakin Najeriya CBN kan kudirin sauya fasalin Naira..
Tsohon gwamnan jihar Borno kuma dan takarar kujerar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress APC ya kalubalanci Alhaji Atiku Abubakar.
Jarman Sokoto, Alhaji Umarun Kwabo tare da tsaffin kwamishanonin jam'iyyar PDP biyu da kuma hadiman gwamna Aminu Waziri Tambuwal 127 sun koma jam'iyyar APC.
AbdulRahman Rashida
Samu kari