- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Wasu matasa da ake zargin mabiya Shugaba majalisar dattawa, Ahmed IbrahimLawan, ne sun tada tarzoma a wani taro da aka shirya don murnar nasararsa a kotun koli.
Kamfanin da ke da alhakin buga isassun kudin Najeriya, NSPM, ya karyata labarin cew aba tada isassun kayan aiki da kuma cewa wani kamfanin birtaniya ke bugawa.
Wasu yan bindiga dadi sun kai mumunan hari kan tawagar motocin gwamnan jihar Delta a jihar Anambra inda suka hallaka jami'an yan sanda uku wuta, gwamnan bai cik
Hankula sun tashi a yankin Punjab na kasar Pakistan inda wasu fusatattun matasa suka kai hari ofishin yan sanda don kwato wani matashi da aka tsare kan zargi.
Hukumar Sojin saman Najeriya ta kai hari dajin sambisa inda aka samu labarin yan ta'addan Boko Haram na ganawa. Jiragen Super Tucano sun yi musu ruwan wuta.
Sanata Emmanuel Bwacha ya sake samun nasara a zaben fidda gwanin dan takar kujerar gwamnan jihar Taraba na jam'iyyar All Progressives Congress APC ranar Juma'a.
Mai baiwa shugaban kasa shawara kan lamuran tsaro a Najeriya, Manjo Janar Babagana Munguno ya bayyana cewa wannan karancin Naira ka iya daburta lamarin tsaro.
Mako daya bayan dakatad da shi, uwar jam'iyyar PDP ta kammala sallamar Sanata Chimaroke Nnamani, tsohon gwmanan jihar Enugu daga jam'iyyarta saboda abu guda.
A yau Juma'a, majalisar magabata da masu ruwa da tsaki sun zannan da shugaba Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasa don tattaunawa kan wasu abubuwa guda biyu.
AbdulRahman Rashida
Samu kari