Abdullahi Abubakar
7283 articles published since 28 Afi 2023
7283 articles published since 28 Afi 2023
Tsohon mataimakin shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya yi magana kan zaben 2027 da ake shirin kifar da Bola Tinubu inda ya ce har da jam'iyyar APC.
Bayan harin yan bindiga a Bauchi, Gwamna Bala Mohammed ya tabbatar da mutuwar ‘yan bindiga fiye da 60 a harin da ya faru a kauyen Mansur na karamar hukumar Alkaleri.
Bayan watsa takardun Naira da cin mutunci, kotun tarayya da ke Kaduna ta yanke wa Muhammad Kabir hukuncin dauri saboda cin zarafin Naira a wani bidiyo da ya wallafa.
Ana yawan samun matsala tsakanin gwamnoni da mataimakansu wanda yana farawa ne daga zargi na rashin biyayya, shisshigi daga wasu ‘yan siyasa, ko rauni.
Yayin da ake kuka game da tattalin arzikin Najeriya, gwamnatin Birtaniya ta yaba da tsare-tsaren tattalin arzikin gwamnatin Bola Tinubu tana cewa suna kan hanya.
Yayin da Kano ke neman masu zuba hannun jari domin inganta kasuwanci, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya kai ziyara sashin jirage na kamfanin Overland Airways.
Bayan Sarkin Hausawa a Enugu ya karbi muƙami a gwamnati, matasan Arewa a jihar sun soki basaraken, Yusuf Sambo II, bisa amincewa da mukamin hadimin gwamna.
Ana ta shirye-shiryen zaɓen 2027, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Bola Tinubu game da shirin tsohon gwamna, Nasir El-Rufai inda ya ce yana shiri mai karfi.
Yayin da ake fama da ta'addanci a Katsina, mazauna karamar hukumar Baure sun nemi a dakatar da mai sarautar yankinsu, Iliya Mantau, bisa zargin hannu da sace mutane.
Abdullahi Abubakar
Samu kari