Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Rashin lafiya za ta hana Osimhen buga wasan Najeriya v Afrika ta Kudu a AFCON. Da zarar ‘dan kwallon ya warke, zai bi abokan aikinsa domin tunkarar Afrika ta Kudu
Wani Bature ya yi hasashen yadda wasan kusa da na karshe na AFCON zai kare tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu. Ya fadi sunan dan wasan da zai zura kwallo a raga.
Dan wasan Afrika ta Kudu ya bayyana yadda ya shirya buga kwallo da 'yan Najeriya a wasan da ake bugawa na AFCON a mako mai zuwan nan idan Allah ya kaimu.
Hukumar kula da wasan kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta yaba da irin gudunmawar da Shugaba Tinubu ya ba tawagar Super Eagles a gasar cin kofin AFCON.
Yayin da Najeriya ta tsallake zuwa wasan kusa da na karshe, an tattara bayanai kan kasar da za ta iya karawa da ita a wasan tsakanin Cape Verde ko Afrika ta Kudu.
Shugaba Tinubu ya karfafi guiwar Super Eagles a yayin da take shirin buga wasan daf da na kusa da na karshe a gasar cin kofin nahiyar Afrika (AFCON) da Angola.
Ahmed Musa ya na cikin kwararrun ‘yan wasan Super Eagles wadanda aka dade ana yi da su. Musa ya fadawa 'yan kwallon Najeriya yadda za ayi nasara a kan Angola.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje ya roki addu'a ga tawagar Super Eagles don samun nasara a wasanta da kasar Angola a gobe Juma'a a gasar AFCON.
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta Super Eagles za ta samu kyautar N2.24bn idan ta doke tawagar Palancas Negras ta Angola a wasan daf da na kusa da na karshe.
Wasanni
Samu kari