Jihar Zamfara
A ranar Talatar nan ne Shugaban sojojin Najeriya, Lt. Gen Tukur Buratai yayi alkawarin kawo karshen rashin tsaron dake addabar jihar zamfara da Birnin Gwari. Buratai yayi wannan alkawarin ne yayin da yake zantawa da manema labarai
Wani mashaidin wannan mugun gani da mugun ji, Lawwali Mashema ya bayyana cewa, dubunnan al'umma daga garin na Zurmi sun yi gudun neman tsira har na tsawon kilomita 50 daga muhallan su domin tseratar da rayukansu da wahalar duniya.
A yayin ziyarar tasa, Abubakar ya sanar da turo karin manyan kayan aiki da suka hada jiragen yaki da motoci zuwa jihar Zamfara daga sassan kasar nan duk dan tabbatar da tsaron dukiya da rayukan al’ummomin dake jihar Zamfara.
Majiyar NAIJ.com ya ruwaito a ranar Alhamis ne Sojoji suka kama wani daga cikin yaran Danboko mai suna Shadari, suna kan hanyar komawa sansaninsu ne sai kawai Danboko ya bude musu wuta daga wata gona da yake labe a ciki.
Sanata Saidu Dansadau yace sun gama shirin tsige Gwamna Abdulaziz Yari na Jihar Zamfara saboda sakacin sa inda ya Sanatan kasar ya nemi Shugaban kasan yayi amfani da wasu bangare na sashe na 305 na dokar kasar nan.
Wasu 'yan bindiga da ba'a gano ko su wanene ba sun sace wani dan kasar China mai suna Ren Dajun a kusa da wata ma'aikatar ban ruwa dake kauyen Amumu a karamar hukumar Bakura na jihar Zamfara. Dajun ma'aikaci ne a wata kamfanin kas
A lokacin da 'yan bindiga suka iso kauyen Kucheri dake karamar hukumar Tsafe na jihar Zamfara a ranar 6 ga watan Yuli, sun tarar da hakimin kauyen, Ibrahim Madawaki, yana ganawa da talakawarsa a fada bayan kammala sala. Kamar yad
Hukumar sojin Najeriya ta bakin Laftanal TG Iortyom, mukaddashin kwamandan rundunar Ofireshon lafiya dole, mai aikin tabbatar da zaman lafiya a jihar Borno ta sanar da bullowar wata kungiya mai suna “Hakika”. Sanarwar ta bayyana c
Hukumar ‘yan sanda reshen jihar Zamfara ta tabbatar da kama ‘yan bijilanti da aka fi sani da “yansakai” 11 bisa zarginsu da kisan ‘yan ta’adda 41. Kakakin hukumar ‘yan sanda a jihar Zamfara, SP Muhammad Shehu, ya tabbatar da hakan
Jihar Zamfara
Samu kari