Jihar Zamfara

Gwamnatin jihar Zamfara ta kirkiri sabuwar masarauta
Breaking
Gwamnatin jihar Zamfara ta kirkiri sabuwar masarauta
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A ranar Talatar da ta gabata ne, Ibrahim Kwatarkwashi, dan majalisa mai wakiltar mazabar Bungudu ta Gabas, ya mika rahoton kwamitin sa na neman kirkirar masarautar da sarakunan ta. Kudirin ya samu tsallake karatu na biyu da na uku

'Yan bindiga sun sace mutane 8 a Zamfara, sun nemi N50m
'Yan bindiga sun sace mutane 8 a Zamfara, sun nemi N50m
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Ibrahim ya bayyana cewar 'yan bindigar sun sace mutane 24 ne amma daga baya suka sako 16 daga cikin su, "saboda sun gan su a wahale", sannan suka yi awon gaba da ragowar mutane 8. A cewar sa, bayan musayar kiran waya, 'yan bindiga