Jihar Zamfara
Majiyar Legit.ng ta ruwaito hukumar kididdiga ta kasa ce ta sanar da wannan alkalumma cikin wani rahoto data fitar a ranar Laraba, 22 ga watan Mayu, inda tace an samu wadannan kudade ne a watan Maris, kuma aka rabma ma gwamnatocin
Daraktan kamfanin shirya fina-finan Hausa kuma jarumi a masana’antar Kannywood, Falalu Dorayi, yayi kira ga yan Arewa da su hadu, su kafa kungiyar sa kai sannan su kare kansu daga ayyukan yan bindiga a yankin arewa maso yamma.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito gwamnan jahar Maradi ta kasar Nijar, Zikiri Umar ne ya bayyana haka yayin wata tattaunawa da yake a gidan talabijin na kasar Nijar, inda yace yan gudun hijiran sun shiga Nijar ne sakamakon matsalar tsar
A ranar Talatar da ta gabata ne, Ibrahim Kwatarkwashi, dan majalisa mai wakiltar mazabar Bungudu ta Gabas, ya mika rahoton kwamitin sa na neman kirkirar masarautar da sarakunan ta. Kudirin ya samu tsallake karatu na biyu da na uku
Rahotanni sun bayyana cewar wasu 'yan bindiga sun kai wasu kauyuka dake karkashin karamar hukumar Birnin Magaji tare da kashe mutane 18. Kauyun mu da majiyar mu ta lissa an kai harin sune kamar haka; Garin Kaso, Garin Kokiya, Gari
Gwamnonin sun bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da Abdulrazaque Bello-Barkindo, shugaban sashen sadar wa da yada labarai a hedikwatar kungiyar gwamnoni (NGF), ya fitar a ranar Litinin. Gwamnonin sun ce hukumar NFIU na yin shis
Gwamnoni 19 na yankin Arewacin Najeriya, sun daura damarar neman kwarewar masana a harkar tsaro domin shimfida tafarki da kuma dabaru na kawo karshen kalubalai na rashin tsaro da suka zamto alakakai a yankin.
Ma'aikata 1,400 da gwamnatin jihar Zamfara ta dauka aiki a shekarar 2014 sun bukaci a biya su albashinsu na tsawon watanni 60 da sauran allawus dinsu da gwamnatin jihar ba ta biya su ba. Ma'aikatan sunyi wannan korafin ne a karkas
Ibrahim ya bayyana cewar 'yan bindigar sun sace mutane 24 ne amma daga baya suka sako 16 daga cikin su, "saboda sun gan su a wahale", sannan suka yi awon gaba da ragowar mutane 8. A cewar sa, bayan musayar kiran waya, 'yan bindiga
Jihar Zamfara
Samu kari