Kujerar Gwamna, Sanatoci 3, ‘Yan Majalisa 7 da Majalisar dokoki 24 da APC ta rasa a Zamfara
Ku na sane cewa kotun koli ta karbe nasarar da jam’iyyar APC ta samu a zaben 2019 bayan ta samu jam’iyyar mai mulki da laifin kin gudanar da zabukan fitar da gwani kafin ta tsaida ‘yan takara.
Yanzu mun kawo maku cikakken jerin ‘yan takarar na APC da yanzu kujerunsu, su ka koma hannun jam’iyyar PDP wanda ta zo na biyu a zaben. Daga cikinsu har da gwamna mai-ci Abdulaziz Yari.
Gwamna:
1. Mukhtar Shehu Idris
Mataimakin Gwamna
2. Usman Ahmed
Majalisar Dattawa
3. Tijjani Yahaya - Zamfara ta Arewa
4. Aliyu Bilbis - Zamfara ta Tsakiya
5. Abdulaziz Yari - Zamfara ta Gabas
Majalisar Tarayya
6. Muhammad Ibrahim mai wakiltar Birnin-Mogaji da Kaura-Namoda
7. Husaini Moriki mai wakiltar Shinkafi da Zurmi
8. Rikiji Garba mai wakiltar Gusau da Tsafe
9. Zubairu Bungudu mai wakiltar Bungudu da Maru
10. Sharu Anka mai wakiltar Anka da Talata Mafara
11. Muhammad Rini mai wakiltar Bakura da Maradun
12. Bukkuyum Jibo mai wakiltar Gummi da Bukkuyum
KU KARANTA: 'Yan takarar PDP da su ka ci bulus a zaben Zamfara
Majalisar dokokin Jiha
13. Abubakar Kaura – Kaura Namoda
14. Kabiru Moyi – Birnin Magaji
15. Yusif Moriki – Zurmi ta Gabas
16. Mannir Aliyu – Zurmi ta Yamma
17. Shehu Maiwurno – Shinkafi
18. Aliyu Abubakar – Tsafe ta Gabas
19. Aminu Danjibua – Tsafe Yamma
20. Dalhatu Magami – Gusau ta Gabas
21. Sanusi Liman – Gusau ta Yamma
22. Ibrahim Hassan – Bungudu ta Gabas
23. Yakubu Bature – Bungudu ta Yamma
24. Ibrahim Habu – Maru ta Arewa
25. Mustapha Gado – Anka
26. Isah Abdulmumini – Talata Mafara ta Arewa
27. Aliyu Kagara – Talata Mafara ta Kudu
28. Mohammed Sani – Bakura
29. Yahaya Shehu – Maradun 1
30. Yahaya Abdullahi – Maradun 2
31. Aliyu Gayari – Gummi 1
32. Aminu Falale – Gummi 2
33. Yahaya Jibrin – Bukkuyum ta Arewa
34. Tukur Dantawasa – Bukkuyum ta Kudu
35. Lawan Liman – Kaura Namoda ta Arewa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewa tare da mu.
Ga masu bukatar manhajar mu na Azumi a wannan wata mai albarka sai a bibiyi wannan shafi https://fb.gg/play/ramadan_ramadan
Asali: Legit.ng