Yan Fashi Da Makami
A Ranar Lahadi aka sace wasu Ma’aikatan Gwamnati 4 a kan hanyar Abuja. Hakan ya biyo bayan sace wani Sakataren din-din-din da aka yi a Nasarawa.
Gwamna Aminu Bello Masari a ranar Litinin, 17 ga watan Fabrairu, ya yi bayani kan abun da ya haddasa hare-hare da kisan sama da mutane 30 da yan bindiga suka yi a yammacin ranar Juma’a a kauyukan Tsayau da Dankar da ke karamar huk
An tattaro cewa matashiyar mai shekara 24 ta fallasa wa yan sanda yadda ta ke amfani da kyawunta wajen yaudarar maza har su fara soyayya sannan daga bisani ta yi garkuwa da su da taimakon tawagarta don karban kudin fansa.
'Yan Sanda ta yi nasarar cafke gagararrun da su ka fitini mutanen Legas. Wadanda aka kama sun hada da Rilwan Akinwale, Victor Uju, Juwon Idowu, Rasak Adebola, sai kuma Kehinde Keshinro.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da sabbin hare-haren da yan fashi suka kai kan manoma a kauyukan Damkal da Tsanwa da ke karamar hukumar Batsari a jahar Katsina, cewa kashe mutane da sunan ramuwar gayya ba abun yar
Yan bindiga sun da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da sakataren din-din-din na ma’aikatar ayyukan a jahar Nasarawa, Alhaji Jibrin Giza.
Mun ji cewa wani Lauya ya ba Mai garkuwa da mutane mafaka ya kubce daga gidan yari. Wannan ya faru ne a babban birnin Ebonyi na Abakaliki.
Sanata mai wakiltan yankin Neja ta gabas, Mohammed Sani Musa, ya koka kan sabbin hare-haren yan bindiga a kan wasu garuruwa a jahar Neja.
Wani jigon jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) a jahar Zamfara, Alhaji Sani Abdullahi Shinkafi, ya yi kira ga a yi gaggawan kama tare da hukunta tsohon gwamnan jahar, Alhaji Abdulaziz Yari.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari