Yan Fashi Da Makami
Mun ji cewa wani Lauya ya ba Mai garkuwa da mutane mafaka ya kubce daga gidan yari. Wannan ya faru ne a babban birnin Ebonyi na Abakaliki.
Sanata mai wakiltan yankin Neja ta gabas, Mohammed Sani Musa, ya koka kan sabbin hare-haren yan bindiga a kan wasu garuruwa a jahar Neja.
Wani jigon jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) a jahar Zamfara, Alhaji Sani Abdullahi Shinkafi, ya yi kira ga a yi gaggawan kama tare da hukunta tsohon gwamnan jahar, Alhaji Abdulaziz Yari.
Mba, wanda ya bayyana goyon bayan da kungiyoyin ke samu a matsayin babban abin takaici, ya ce rundunar 'yan sanda ta kama uku daga cikin mambobin kungiyar yayin wani farmaki da aka kai sansaninsu dake Kaduna ranar Laraba. A ranar
Wasu yan bindiga da ake zargin mambobin kungiyar ISWAP ne sun kai hari garuruwan Gurmana, tsohuwar Gurmana da kuma Ashirika da ke karamar hukumar Shiroro a jahar Neja.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa an saki yaran wani likita mazaunin Kaduna, Philip Ataga wadanda aka yi garkuwa da su a watan Janairu. An saki yaran ne da misalin karfe 7:00 na yammacin ranar Alhamis, 6 ga watan Fabrairu.
Dogara, tsohon shugaban majalisar wakilai, ya bayyana hakan ne ranar Alhamis, 6 ga watan Fabrairu, a wurin wani taro a kan tsaro da wata cibiya (ARDP) ta shirya a Kaduna. Ya bayyana cewar gazawar samun shugabaci nagari da zai hada
Ana tsoron rasa rayukan mutane masu tarin yawa bayan fashi da makamin da aka yi wa wani banki a garin Ile Oluji da ke hedkwatar karamar hukumar Ile Oluji/Oke-Igbo ta jihar Ondo a ranar Alhamis. Kamar yaddsa jaridar The Punch ta ru
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi karin haske kan 'yan bindigar kungiyar Ansaru 250 da ta yi ikirarin cewa ta kashe a wani mamaya da suka kai jahar Kaduna.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari