Siyasar Amurka
Wata ‘Yar Majalisa ta yankin Georgia ta kawo maganar tsige Joe Biden daga hawansa mulki. Sabon shugaban kasa ya na fuskantar barazanar Majalisa ta tsige shi.
Za a kaddamar da Joe Biden na jam'iyyar Democrat, a matsayin wanda zai gaji Donald Trump a ranar Laraba, 20 ga Janairu. Za a rantsar da shi a matsayin shugaban
An yi zargin cewa Dold Trump ya tunzura mabiyansa inda suka tayar da tarzoma a kasar Amurka, ta hanyar kai wa majalisa farmaki kafin a rantsar da Joe Biden.
Jam'iyyar APC ta yi tir da tarzomar da ta faru a Amurka ta kuma shawarci Shugaba Donal Trump da ya yi koyi da takwaransa Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya.
Atiku Abubakar ya yaba da kokarin Hukumar da ta tabbatar da cin zaben Joe Biden a matsayin shugaban kasar Amurka, biyo bayan zaben da ya gabata watan Nuwamba.
Rayuka hudu sun salwanta kuma an cafke mutane 52 sakamakon zanga-zangar da magoya bayan Shugaba Donald Trump suka tada a ranar Laraba, Arise TV ta ruwaito.
Watanni biyu kenan da ake tunanin bacewar babban dan kasuwar zamanin nan watau Jack Ma. Jack Ma shine mamallakin babbar kasuwar zamanin ta yanar gizo, Alibaba.
Shugaban kasa Donald Trump ya sake shan kashi a kotun Allah ya isa kan zaben 2020. Alkalan sun ki yin na’am da sake duba wasu kuri’u kamar yadda wasu su ka nema
Esther Agbaje, Oye Owolewa da kuma Nnamdi Chukwuocha sune yan Najeriya uku da suka yi nasarar lashe kujerun yan majalisar wakilai a kasar Amurka a ranar Laraba.
Siyasar Amurka
Samu kari