Jihar Sokoto
Wasu ’yan bindiga sun kashe mutum 12 a wasu hare-haren da suka kai a kananan hukumomin Birnin Gwari da Giwa a Jihar Kaduna da kuma yankin Ilela a jihar Sokoto.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya ce ko kaɗan bayyi mamaki ba kan cewa APC ba zata shiga zaɓen kananan hukumomi ba, don kuwa ba su da tacewa gun jama'a
Wasu 'yan bindiga da suka sace wani hadimin Sanata Wammako sun sheke shi sun jefar da gawarsa a bakin hanya. A jiya aka yi jana'izarsa a masallacin Sheikh Dan F
Gwamnan Sokoto, Aminu Waziri tambuwal, ya shaidama manema labari cewa babu wani hari da aka kai a makarantar Dingyaɗi na ƙoƙarin sace ɗalibai a makaranatar.
Sarkin Musulmi ya sanar da ranar Litinin a matsayin 1 ga watan Sha'aban. Sarkin ya bayyana haka ne biyo bayan rashin ganin jinjirin watan da ya cika kwanaki 30.
Fasinjoji dake kan hanyarsu ta zuwa Maulidin kasa dake jihar Sokoto sun shiga hannun masu garkuwa da mutane a kan hanyar Kankara zuwa Sheme dake jihar Katsina.
Darakta janar na NADDC, Jelani Aliyu, ya kaddamar da sabon garejin gyaran ababen hawa na mata zalla a jihar Sokoto.An bayyana cewa garejin mai zamanan kansa ne.
'Yan bindiga sun kai wa kauyensu ministan harkokin 'yan sanda, Muhammad Dingyadi, dake karamar hukumar Bodinga a jihar Sokoto farmaki, anan suka yi garkuwa da.
Hukumar Yaki da Sha da Ta'amulli da Miyagun Kwayoyi, NDLEA, ta kama wani mai fataucin miyagun kwayoyi mai shekaru 36 dauke da hodar Iblis da ta kai na Naira bil
Jihar Sokoto
Samu kari