Jihar Sokoto
Dakarun sojin kasar Nijar sun ceci sojojin Najeriya 9 wadanda suka tsere yayin da 'yan bindigan daji suka musu a Sokoto, Majiyoyi sun sanar da Daily Trust haka.
Sarkin musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya yi kira akan amfani da ilimin addinin musulunci da na zamani wurin kawo karshen almajirci a arewacin Najeriya.
Aminu Gobir, Dan majalisar jihar Sokoto mai wakiltar Sabon Birni ta Arewa, ya ce an kashe jami'n tsaro 17 yayin harin da aka kai kauyen Dama a jihar, Premium Ti
Rahotanni daga jihar Sokoto sun tabbatar da cewa sojojin da dama sun rasa rayukansu yayin da wasu tsagerun yan bindiga suka kai hari barikin sojoji a Sokoto.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, yace gwamnatinsa ba zata hana karatun tsangaya na Almajirai ba, amma zata ɗauki matakin gyara tsarin makarantun.
Wasu fusatattun matasa a yankin Isa, sun kone gidan kwamishinan tsaron jihar Sokoto, Garba Moyi, bisa ƙin halartar taron lalubo hanyar magance matsalar tsaro.
Alkalin babbar kotun majistare na jihar Sakkwato ya yankewa dan mai ba gwamna Aminu Waziri Tambuwal shawara, Hayatu Tafida da wasu biyu daurin shekaru 4 a yari.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya sanar da ce katse hanyoyin sadarwa a ƙananan hukumomi 14 dake faɗin jihar a wani matakin dakile ayyukan yan bindiga.
Sokoto - Rahoton dake hitowa daga jihar Sokoto yanzun, ya bayyana cewa wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon hari wani ƙauye a yankin ƙaramar hukumar Tangaza.
Jihar Sokoto
Samu kari