Siyasar Najeriya
‘Yan siyasar Kano sun shiga cikin wani rikicin Shugabanci kamar yadda mu ka samu labari yanzu ba da dadewa ba daga Jaridar nan ta Daily Trust ta kasar nan. Ana rikicin kujera ne a Jam’iyyar PDP na reshen na Jihar Kano.
Ooni na Ife, Adeyeye Ogunwusi, Ojaja na II a ranar Asabar da ta gabata ya bukaci matasan Najeriya su kusa kai a harkokin siyasa a kokarin ciyar da kasar gaba da kuma fara ganin kansu a matsayin shugabannin yau.
Shekarar 2017 ta tafi ta bar baya da kura a siyasar Najeriya. NAIJ.com ta sanadin jaridar Daily Trust ta kawo jerin muhimman abubuwa takwas da suka wakana a shekarar da ta gabata ba tare da yin la'akarin da tsarin lokutan da kuma
Shugaban kungiyar kwadago na Najeriya (NLC), Kwamrad Ayuba Wabba ya bayyana cewa siyasar Najeriya yafi kama da kasuwanci kamar yadda yan siyasar suka dauke shi.
A halin yanzu da yan Najeriya ke shirye-shiryen fuskantar babban zaben shekarar 2018, matasa da dama na nuna sha'awarsu ta tsayawa takara a babban zaben.
'Yan Kudu maso yammacin Najeriya ke jawo mana matsala a fannin gyara a Kasa tun 1953 - Tanko Yakasai. Alh. Tanko Yakasai dai yana daga cikin tsoffin 'yan-siyasa
Labarin Safinatu matar Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ta farko. Da yawa daga yan Najeriya sun san shugaba Buhari na da wata mata a baya, amma basu da labarin ta
Fitaccen mawakin nan dan jihar Kano Sadiq Zazzabi ya shiga tsaka mai wuya biyo waya wata wakar siyasa da yayi mai suna ‘maza bayan ka’ inda ya yabi Kwankwaso
Jam’iyyar PDP ta baiwa shugabancin jam’iyyarta yankin kudu maso yamma kuma jihohin Legas da Ogun.Wannan sabon shirin da jam’iyyar PDP
Siyasar Najeriya
Samu kari