Siyasar Najeriya
A yau ne hukumar zabe ta kasa (INEC) ta sanar da sakamakon tantance saka hannun jama'ar mazabar Kogi ta yamma dake bukatar a yiwa Sanata Dino Melaye kiranye. A sakamakon da hukumar zabe ta saki da safiyar yau, Lahadi, ta bayyana
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, kuma mai neman tsayawa takaran shugabancin kasa karkashin jam'iyyar PDP a shekarar 2019 ya ce zai gudanar da bincike a kan cinikin makamai da gwamnatin shugaba Buhari take say
Sanata Mathew Urhoghide mai wakilitan mazabar kudancin Edo ya musanta cewa ya gabatar da bukatar tsige shugaba Muhammadu Buhari. Dan majalisar wanda ya gabatar da kudirin tatance hallascin fitar da kudi daga asusun rarar man fetur
Majalisar Wakilai tayi barazanar bayar da sammaci don kamo mambobin kwamiti na musamman don binciken fadar shugaban kasa 'Special Presidential Investtigation Panel (SPIP) indan har basu bayyana gaban majalisar ba a ranar 8 ga wata
NAIJ.com ta ruwaito wakilin al’ummar Zamfara ta tsakiya a majalisar Dattawa, Sanata Kabiru Marafa ya bayyana sunayen mutane ashiri da daya, 21, a shafinsa na Facebook, wadanda ya samar ma aikin yi a manyan ma’aikataun gwamnati.
Mutanen jihar Bauchi sun yi fitar dangon fari domin tarbar shugaban kasa Muhammadu Buhari yayin da ya isa jihar a wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu. Wannan shine karo na farko da Buhari ya ziyarci jihar Bauchi tun bayan hawan sa k
Majalisar dattijai na yunkurin tsige shugaba Buhari ne saboda ya sabawa sashe na 80 na kundin tsarin mulkin Najeriya wajen fitar da Dalar Amurka $496 daga asusun rarar man fetur domin sayen wasu jiragen yaki na musamman daga kasar
Karamin mimistan noma Heineken Lokpobiri ne ya bayyana haka jim kadan da fitowa daga taron da ya gudana a dakin taron dake fadar shugaban kasa dake Abuja. Mr Lokpobiri ya ce, Nigeria na bukatar masana'antar sarrafa shinkafa sama
Shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana cewa, Najeriya da sauran kasashen duniya su na ci gaba da zuba idanu a yayin da romon dimokuradiyya da ya kamata su kwankwada ke ci gaba da zagwanyewa sakamakon rashin kulawar gwamnatin kasar nan.
Siyasar Najeriya
Samu kari