Siyasar Najeriya
Shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki ya bayyana jimaminsa a kan kisar gillar da aka yiwa tsohon babban hafson tsaro na Najeriya, Alex Badeh a jiya inda ya ce mutuwarsa babban rashi ne da Najeriya. Rahotanni sun ce an kashe
Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP a zaben 2019, Atiku Abubakar ya ce shugaba Muhammadu Buhari ya gaza gaza alkawurran da ya yiwa 'yan Najeriya gabanin hawarsa kan mulki. Atiku ya yi wannan furucin ne a ran
Hakan na kunshe ne cikin wani jawabi da Austin Oniyokor, mai taimakawa Sanata Buruji a bangaren yada labarai, ya raba ga manema labarai. Adebutu, dan takarar da uwar jam'iyyar PDP ke goyon baya, na kalubalantar zaben fitar da 'yan
A yau, Talata, ne wata kotun daukaka kara dake zamanta a Ibadan, jihar Oyo, ta kwace takarar gwamnan jihar Ogun daga hannun Sanata Buruji Kashamu tare da rushe dukkan 'yan takarar da tsagin shugabancin jam'iyyar karkashin jagoranc
A yau, Litinin 17 ga watan Disamba ne shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya cika shekaru 76 da haihuwa. Mafi yawancin mutane sun san shi a matsayin shugaban Najeriya amma akwai wasu muhimman abubuwa da kowa ya sani game da shugaba
Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce ya yi matukar mamakin ganin tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawan, a fadar shugaban kasa bayan an sallame shi daga aiki bisa zarg
Ciyaman din kwamitin majalisar dattawa na man fetur, Sanata Kabiru Garba Marafa (APC, Zamfara) ya ce ana gab da kawo karshen rikice-rikicen da ke jam'iyyar APC reshen jihar Zamfara bayan ganawar da ya yi da shugaba Muhammadu Buhar
Wani fusattatan shugaba na jam'iyyar APC a reshen jihar Legas ya yi ikirarin cewa jagoran jam'iyyar na yankin Kudu maso gabas, Bola Asiwaju Ahmed Tinubu yana shirin fitowa takarar shugabancin kasa a shekarar 2023. Shugban na jam'i
Fadar shugaban kasa ta ce tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ne dalilin da yasa shugaba Muhammadu Buhari ya samu jinkiri wajen nada ministocinsa. An rantsar da Buhari ne a ranar 29 ga watan Mayun 2015 amma ya zabi 'yan fadars
Siyasar Najeriya
Samu kari