Siyasar Najeriya
A jiya ne iyalan Kakakin dan takarar shugabancin kasa na babban jam'iyyar adawa, Alhaji Buba Galadima sun ce sun samu wasika da aka ce wai shine ya rubuta daga wani wurin da bai bayyana ba. An dai ce wai jami'an rundunar farar hul
Hukumar zabe mai zaman kanta ta tabbatar da nasarar shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar APC da ya lashe babban zabe da aka gudanar a ranar Asabar, 23 ga watan Fabrairun 2019.
Legit.ng ta ruwaito a daren Laraba ne shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmoud Yakubu ya sanar da Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa a karo na biyu, inda ya samu kuri’u miliyan 15.19, yayin da Atiku Abuba
A yayin da tiryan-tiryan sakamakon babban zaben kasa da aka gudanar a ranar Asabar ke ci gaba da bayyana, mun samun cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yiwa Atiku Abubakar diban Karan Mahaukaciya a jihar Kano.
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Kasa INEC ta sanar da cewa Gwamna Kashim Shettima na jihar Borno na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Borno ne ya lashe zaben sanata na mazabar Borno ta Tsakiya. A yayin da ya ke ba
Kuma zuwa yanzu an fara samun tabbatattu kuma sahihan sakamakon zabukan da suka gudana, inda yan siyasa da dama da suka tsaya takara sun fara sanin matsayinsu, walau sun samu nasara ko kuma akasin haka, kamar yadda Legit.ng ta ruw
Da wannan ne Legit.ng ta tattaro muku alkalumman wasu tsofaffin gwamnonin Najeriya da suka samu nasarar lashe zaben takarar Sanata a yankunansu, wanda hakan ke nufin za’a cigaba da jin amonsu kenan a farfajiyar siyasar Najeriya.
Da yake sanar da sakamakon zaben, baturen zaben dan majalisa a yankin, Farfesa Demo Kalla ya bayyana cewa Umar na jam’iyyar PRP ya samu kuri’u dubu ashirin da uku da dari shida da tamanin, 23, 680, wanda hakan ya bashi nasara.
Legit.ng ta ruwaito INEC ta sanar da jihohi goma sha biyu ciki har da Abuja, sauran sun hada da Ekiti, Ogun, Kogi, Kwara, Gombe, Nassarawa, Yobe, Ondo, Abia, Enugu da kuma Ebonyi, yayin da hukumar tace za ta fara da jahar Filato a
Siyasar Najeriya
Samu kari