Siyasar Najeriya
A yayin da guguwar siyasa ta mamaye duk wani kwararo da sako na kasa sakamakon ci gaba da katowar babban zaben kasa na 2019, yau jaridar Legit.ng ta kawo muku wasu ababe da ya kamata shugaba Buhari ya aiwatar domin cimma nasara.
A cigaba da yakin neman zabe shekarar 2019 da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ke yi gida-gida, ya ziyarci Alhaji Musa Dogonkadai, sarkin kabilar Hausawa mazauna Agege a garin Legas. Yayin ziyarar ta Osinbajo, kabi
Titi Abubakar, uwargidan tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ta bayyana rashin jin dadin ta a kan halin da al'ummar Najeriya ke ciki a halin yanzu musamman mutanen yankin Arewa. A yayin da uwargidan shugaban kasa, Aisha
Gwamnatin Akwa Ibom ta ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ba zai samu damar yin amfani da filin wasa na kasa da kasa dake Uyo, babban birnin jihar, domin kaddamar da yakin neman zabensa ranar Juma'a ba. A ranar Juma'a ne shugaba Bu
Kungiyar SERAP mai rajin yaki da cin hanci da tabbatar da mulkin gaskiya a Najeriya ta maka shugaban majalisar dattijai, Sanata Bukola Saraki, a kotu a kan cigaba da biyan tsohon gwamnan jihar Filato, Sanata Joshua Dariye, albashi
A kokarinta na gudanar da sahihan zabuka da magance magudi da sayen kuri'u a shekarar 2019, hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bullo da wasu dabaru na fasaha domin tattara sakamakon zabe da masu ruwa da tsaki zasu iya bibiya.
Majiyar legit.ng ta ce da kyar jami'an hukumar kashe gobara suka shawo kan wutar dake ci a ofishin da matasan suka kai harin. Da yake magana a kan harin da aka kai, Ogara ya ce wadanda suka kai harin sun yi amfani da sindarai masu
Za ku ji wasu tsagerun Neja-Delta sun fara nuna dar-dar game da zaben 2019 inda su kayi ikirarin cewa ‘Yan siyasa na boye manyan makamai a Garuruwan Ribas da Bayelsa da kuma Akwa-Ibom domin kokarin tada rikici a 2019.
Hukumar yaki da cin hanci da karya tattalin arziki (EFCC) na duba yiwuwar bincikar wasu gwamnoni saboda karkatar da kudaden Faris Kulob ta hanyar amfani da wasu kamfanoni da suka taimaka masu wajen samun kudaden. Wasu jihohi sun
Siyasar Najeriya
Samu kari