Siyasar Najeriya

Hausawa mazauna Legas sun yiwa Osinbajo albishir
Breaking
Hausawa mazauna Legas sun yiwa Osinbajo albishir
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

A cigaba da yakin neman zabe shekarar 2019 da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ke yi gida-gida, ya ziyarci Alhaji Musa Dogonkadai, sarkin kabilar Hausawa mazauna Agege a garin Legas. Yayin ziyarar ta Osinbajo, kabi