Siyasar Najeriya
Babban abin haushin shine batun cewar an ware kudin ne domin walwalar talakawan da koda yaushe shugaban kasa ke ikirarin cewar su yake wakilta," a cewar sa. Sannan ya cigaba da cewa; "tunda yanzu gaskiya ta fito daga bakin matar
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Amaechi ya bayyana haka ne a ranar Lahadi, 26 ga watan Mayu yayin da yake jawabin godiya ga Allah a cocin St Gabriel Chaplaincy dake unguwar Durumi na babban birnin tarayya Abuja.
“Amma abin mamaki kuma abin damuwa shine har yanzu wannan gwamnatin da nayi abinda nayi don ita kamar bata san na yi ba, babu wanda ya damu da lafiyata a cikinsu, wanda idan da ace na samu wani abin alheri daga wannan lamari na ta
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Sulaiman na daga cikin wadanda suka amfana da hukuncin da kotun koli ta yanke na soke dukkanin kuri’in da jam’iyyar APC ta samu a zaben 2019 tun daga matakin gwamna, zuwa Sanata, majalisar tarayya da ma
Legit.ng ta ruwaito kaakakin shugaban kasa, Garba Shehu ne ya bayyana haka a cikin wata tattaunawa da yayi da jaridar Weekly Trust, inda yace yan Najeriya zasu ga sabon shugaba Buhari mai kwazo da kuzari.
Sanarwar da sakataren yada labaran jam'iyyar APC, Lanre Issa-Onilu, ya fitar, ta ce Mista Giadom zai kasance sakatare na riko kwarya har zuwa lokacin da jihar Yobe zata fitar da da wanda zai gaji Mista Buni a matsayin sakatare mai
Za ku ga cikakken jerin ‘Yan takarar APC da su ka tashi a tutar-babu a Zamfara bayan kotu ta samu jam’iyyar mai mulki da cewa ba ta gudanar da zabukan fitar da gwani kafin ta tsaida ‘yan takarar ta ba.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta saki sunayen 'yan takarar da suka lashe zabe a jihar Zamfara, wadanda kotun koli ta yi shari'a a kansu. Shugaban hukumar zabe ta kasa, Mahmoud Yakubu, shi ne ya sanar da hakan a lokacin da..
Mun samu labari cewa Umar Bago yace bai da nufin yi wa Jam’iyya taurin kai a zaben Majalisa. Bago yace kadai yana so ne in zama Abokin hamayyar Gbajabiamilla.
Siyasar Najeriya
Samu kari