Siyasar Najeriya
Yayin da ake saura watanni 3 zabe, Firayim Ministan CIV kuma ‘Dan takarar Shugaban kasa ya mutu. Shugaban kasar ya mutu ne kwanaki bayan ya yi taro da Ministoci
Fadar Shugaban kasa ta sa an shiga garari game da halin da ake ciki a hukumar EFCC bayan Shugaba Buhari ya yi gum a kan maye gurbin Magu da binciken da ake yi.
Abubuwan da su ka fito fili yanzu sun kara haskaka dalilan da suka sa yaki da cin hanci ya kara tabarbarewa a karkashin mulkin Buhari, kamar yadda sahihan kungi
Majalisa ta kawo dokar takaita lalata da ‘Yan mata a manyan makarantu. A yanzu Majalisar dattawa za ta sa kafar wando daya da Malaman da ke lalata da a Najeriya
Kwamitin, mai kula da yadda ake kashe kudaden jama'a, ya yi zargin cewa INEC ta karbi rarar biliyan N73 daga ofishin babban akanta na kasa (AGF) bayan biliyan
An samu wani Matashi a jihar Arewa ya kera kekunan da za su tallafawa jama’a. Wannan Matashi mai ‘dan-karen basira ya na hada keken da har Turawa za su so shi.
‘Yan Majalisar tarayya za su gayyaci shugabannnin NLNG da NNPC kan zargin badakala. Don haka ne ‘Yan Majalisa za su binciki harkar kudi a cikin kamfanonin kasar
Tsohon Gwamnan PDP Ayodele Peter Fayose ya ce Allah ne ya kama Ibrahim Magu. Irinsu Shehu Sani da Fayose sun yi magana game da dambarwar da Magu ya shiga.
Mun ji cewa kujerar Sanata Hope Uzodinma ta na rawa bayan kotu ta ce Uche Nwosu ne ainihin ‘dan takarar APC. Jam’iyyar adawa ta nemi Alkali ya duba labarin.
Siyasar Najeriya
Samu kari