Siyasar Najeriya
A daidai lokacin da zaben gamnan jihar Edo ke karatowa, babbar jam'iyyar APC mai mulki tayi asarar daya daga cikin jigon jam'iyyar, inda ya canja sheka zuwa...
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta reshen jihar Kano (KANSIEC) ta ce tuni ta fara gabatar da shirye-shiryen zaben kananan hukumomi da za a gabatar a jihar...
Jihar Borno na shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a watan Nuwamban 2020, hakan na zuwa ne bayan shekaru 13 sakamakon yawan hare-haren ta'addanci a jihar.
A wata sanarwar da jam'iyyar ta fitar a yau Laraba, 26 ga watan Agusta, ta bakin mai magana da yawunta Kola Ologbondiyan, ta bayyana gwamna Seyi Makinde na...
A jiya Gwamna Nyesom Wike ya wargazawa APC da tsohon gwamna lissafi a Jihar Ribas, Chidi Llyod ya sauya sheka daga APC zuwa Jam’iyyar APC gabanin siyasar 2023.
Gwamnan Jihar Jigawa ya ce duk wani mai hankali ya san cewa Buhari ya cika alkawarin da ya dauka. Ya ce a daina ganin laifin Shugaba Buhari a kan tsadar kaya.
Tanko Yakassai ya na cikin manyan mutanen da su ke goyon bayan mulki ya koma yankin Kudu a 2023. APC ta tofawa Tanko Yakassai albarka saboda wannan magana.
Victor Giwa esq ya ce a dalilin ya ki jefa Ibrahim Magu a cikin matsala, aka cafke shi. Wokoma da ake tuhuma da laifi ya zargi Giwa da neman cin hancin N75m.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya tasowa da tsohon gwamnan Legas Bola Ahmed Tinubu da zancen takarar shugabancin kasa a shekarar 2023...
Siyasar Najeriya
Samu kari