Siyasar Najeriya
A jiya ne mu ka ji Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauki matakin kawo karshen rikice-rikicen da ake yi a APC. Buhari ya koka game da rigimar da ake samu.
Ya bayyana cewa domin tabbatar da cewa ba a ci kudin gwamnati a banza ba, tallafin kayan aiki kawai za a bawa manoma ba kudi ba, kamar yadda aka saba yi a baya
A 'yan shekaru baya bayan nan, jihohin arewa da dama sun tsinci kansu cikin matsalolin rashin tsaro da suka hada da rikicin manoma da makiyaya, barnar dukiya da
Duk mai sha'awa zai iya tsayawa takarar kujerar shugaban kasa, ba a mika takara zuwa wani bangare na kasa ba, sannan babu tsarin a kundin tsarin mulkin jam'iyya
Jam'iyya ta fahimci cewa akwai bukatar samun hadin kai da fahimtar juna a tsakanin mambobinta da ke rike da mukamai daban-daban a cikin gwamnati, akwai bukatar
Frank Kokori ya na ganin tsohon Shugaba Goodluck Jonathan ya ba mutanen Ibo kunya. A cewarsa. mulkin Goodluck Jonathan sam bai wani taimakawa Inyamurai ba.
An ruwaito cewa an harbe Agagowei a yankin Opolo dake Yenagoa, babban birnin jihar, a lokacin da yake kan hanyarshi ta dawowa daga taron jam'iyyar PDP da aka...
Wata kungiyar Igbo ta bayyana muradinta na son ganin an mika shugabancin kasar ga yankin kudu maso gabas a 2023, domin a cewarta yankin bata taba shugabanci ba.
Dazu mu ka ji cewa mutane su na so a binciki zargin da ke kan Bola Tinubu. Wanan kira na binciken Bola Tinubu ya samu sa hannun dubu dubatan mutane a Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari