Siyasar Najeriya
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta dage zaben gwamna a wata karamar hukuma yayin da aka samu baraka. A halin yanzu an sanar da ranar da za a ci gaba da zaben.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ce ta karbi akalla sakamakon kananan hukumomi 19 cikin 21 na jihar Anambra. A halin yanzu ana ci gaba da sanar da sakamakon zabe
Hukumar INEC ta tabbatar da sace akwatunan zabe a wasu rumfuna a zaben da ya gudana a jihar Anambra jiya Asabar. An bayyana sunan karamar hukumar da hakan ya fa
Shugaban kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar APC mai mulki, Gwamna Mai Mala Buni, ya aike da wasikar dakatar da kwamitin zaben shugabannin APC na gundumomi.
Kwamishinan labarai da wayar da kan jama'a na jihar Anambra, Mista Don Adinuba, ya ce rahoton da ke yawo cewa mutane na barin jihar gabannin zabe karya ne.
A cikin watannin da suka gabata, tsaro a jihar ya lalace, lamarin da ya dinga zama kalubale tare da tunanin yadda zaben zai kasance a yankin da kasar baki daya.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta, INEC ta ce naira biliyan 100 da aka ware domin gudanar da babban zaben 2023 a kasafin kudin sabuwar shekara ba zai isa ba.
Gwamnatin jihar Gombe ta caccaki tsohon gwamnanta kuma Sanata ma wakiltan mazabar Gombe ta tsakiya, Mohammed Danjuma Goje, bisa rikicin da ya auku cikin jihar.
Gwamnan jihar Kebbi, Atiku Abubakar Bagudu, ya sallami shugabannin kananan hukumomi 21 da kansilolin jihar baki ɗaya a wata sanar da aka fitar ranar Alhamis.
Siyasar Najeriya
Samu kari