Siyasar Najeriya
Wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan barandar siyasa ne sun tarwatsa taron jam'iyyar Peter Obi, watau LP a jihar Enugu, sun jikkata mutane da dama.
Manyan yan Kannywood da suka hada da Adam Abdullahi Adam wanda aka fi sani da Daddy Hikima, Aminu Ala da Naziru Dan Hajiya sun shiga takara a Kano a zaben 2023.
An yi wa tubabbun ‘Yan daban siyasa wankan tsarki, an karbe su a APC a Zamfara, sun ajiye kayan fadansu a jihar, sun ce sun gano ashe amfani da su aka rika yi.
Ana tsaka da rikicin cikin gida na jam’iyyar PDP, gwamnan Rivers, Nyesom Wike a ranar Litinin yace ba zai bar makiyansa a siyasa Ubangiji ya yi maganinsu ba.
Yayin da rage 'yan watanni kalilan a fafata babban zaɓen 2023, wasu mambobin jam'iyyar APC sun sauya sheka zuwa jam'iyyar adawa PDP a jihar Ogun ranar Litinin.
A rahoton da muke samu, an ce kwamishinan tsare-tsare da raya birane na jihar Legas, Dakta Idris Salako ya ajiye aikinsa sakamakon yawaitar rugujewar gine-gine.
Shugaban kungiyar kiristoci ta Najeriya (CAN), Dr Daniel Okoh, ya shaewarci shugabannin kiristoci a fadin Najeriya da su kauracewa batun da ya shafi siyasa.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Labour, Peter Obi, ya bayyana asalin dalilin da ya sa ba zai taba iya sace kudin gwamnati ba ko da kuwa a wani hali yake.
Rikicin jam'iyyar APC reshen jihar Adamawa a arewacin Najeriya ya buɗe sabon shafi, an wayi gari kwamitin zartarwa ya yanke hukuncin tunbuke shugaban jam'iyya.
Siyasar Najeriya
Samu kari