Siyasar Najeriya
Jam'iyyar hamayya ta Peoples Democratic Party, PDP, a jihar Nasarawa ta sha alwashin cewa za ta yi wa Gwamna Abdullahi Sule ritaya zuwa kasar Saudiyya a 2023.
Alhaji Isa Ashiru, dan takarar gwamna na jam'iyyar PDP, a jihar Kaduna yayi alkawarin dawo da daliban da suka janye daga makaranta saboda tsadar kudin makaranta
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya ce zan tattauna da 'yan aware idan aka bashi dama ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa nan kusa.
A ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen 2023, jam'iyyar APC mai mulki ta samu karin goyon baya yayin da tulin mambobin adawa suka sauya sheka a Kwara.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya kaddamar da kamfen din Dakta Nasiru Yusuf Gawuna matsayin ‘dan takarar Gwamnan APC a garin Gaya dake jihar Kano.
Manyan masu neman kujera lamba ɗaya da ake ganin su ne a sahun gaba, Atiki da Bola Tinubu sun kara yin wasu sabbin naɗe-naɗe a kwamitin yakin neman zaɓensu.
Wani rahoton da muka samo ya bayyana cewa, kotun tarayya a Fatakwal ta haramtawa wani dan takarar gwamnan APC yin takara a zaben 2023 mai zuwa nan da badi.
Jam'iyyar APC ta kara samun karfi yayin da wasu sarakunan gargajiya a yankin su Peter Obi suka bayyana goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar.
Kotun daukaka kara dake zama a birnin Kano ta rushe zaben Nuhu Danburam a matsayin dan takarar Sanatan Kano ta tsakiya na PDP, ta ayyana halascin Laila Buhari.
Siyasar Najeriya
Samu kari