Siyasar Najeriya
Wata kotun daukaka kara dake zama a garin Yola na jihar Adamawa ya jaddada Aishatu Binani matsayin ‘yar takarar gwamnan jihar Adamawa a jam’iyyar APC a 2023.
Gwamnonin kudu maso kudancin Najeriya sun zauna a babban birnin jihar Bayelsa ranar Laraba, sun yanke shawarin cewa suna nan tare da Atiku da Okowa a zaben 2023
An tsare jirgin ‘Dan Takaran Shugaban Kasa na jam’iyyar LP a 2023 watau Peter Obi a dalilin tsarin aiki, an yi hakan lokacin da yake shirin yin taron kamfe.
Bisa al'adar siyasa a zaben shugaban kasa a Najeriya, dan takarar shugaban kasa yana yin nasara a jihohin da jam'iyyarsa ke da gwamnoni a kan karagar mulki.
Tsohon Sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, yace shi da magoya bayansa ba zasu zabi Bola Ahmed Tinubu ba a 2023, sun cimma matsaya da jam'iyyar PDP.
Babbar kotun tarayya mai zama a birnin tarayya Abuja ta yi watsi da ƙarar da ake nemi ta haramta wa ɗan takarar shugaban kasa na APC shiga babban zaben 2023.
Dan majalisa kuma mamban PDP ya ba 'yan Najeriya shawarin yiwuwar zaban Tinubu a zaben 2023 mai zuwa. Ya ce tabbas Tinubu ba zai ba 'yan kasar nan kunya ba.
Takarar shugabancin kasa na Asiwaju Ahmed Bola Tinubu na jam'iyyar APC ta ci karo da koma baya a yayin da a kalla yan APC 400 a jihar Oyo suka koma jamiyyar PDP
Jam'iyyar APC ta bayyana jin dadinta ga yadda rikicin cikin gida a jam'iyyar PDP ke kara kamari yayin da ake tunkrara zaben 2023 mai zuwa nan da bai ga mai rai.
Siyasar Najeriya
Samu kari