Siyasar Najeriya
A wurin taron neman kuri'un al'umma da jam'iyyar APV ta gudanar a Kano, gwamna Bagudu ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa wasu gwamnonin APC sun ci amana.
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC ya shawarci yan Najeriya da su yi watsi da duk wasu alkawara da abokin hamayyarsa na PDP, Atiku ya daukar masu.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace ba gudu ba ja da baya duk zagin masu zagi da hantarar masu hantara ba zai sa ya sauya aniyarsa ba a zaben shugaban kasa.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa a jam’iyyar APC, ya gwada gwanintarsa a fagen rawa duk cikin murnar da yayi ganin jama’ar sa a Kano.
Wata kotun Abuja ta bayyana korar batun da ke neman a tsige shugaban INEC tare da bincikarsa. Kotu ta ce babu batun tsige Mahmud balle kuma wani bincikarsa.
Tsohon shugaban amintattun PDP, Sanata Walid Jibrin yace ko daya daga cikin mambobin tawagar G5 da ta kunshi gwamnoni 5 ba zai sauya sheka zuwa wani wuri ba.
Uwargidar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Margaret Obi ta yi alkawarin tallafawa mata ta bangaren kudi da sana'a idan mijinta ya ci zabe.
Fatima Abubakar, 'yar takarar kujerar gwamnan jihar Borno karkashin jam'iyyar ADC ta bayyana cewa a shirye take don lallasa Gwamna Zulum a zabe mai gabatowa.
Har yanzun an ata kai kawo domin lalubo bakin zaren da dinke varakar cikin gida da ta hana babbar jam'iyya zama lafiya, wata tsohuwar Minista ya sa baki a batun
Siyasar Najeriya
Samu kari