Siyasar Najeriya
Gwamnan PDP, Nyesom Wike ya sake jawo cece-kuce yayin da ya hana Atiku filin wasa domin gudanar da taron gangamin PDP da aka tsara yi a jihar a watan nann.
Wasu tsagerun 'yan daba da ake kyautata zaton na jam'iyyar PDP sun tsare dan takarar gwamnan APC a jihar Ribas, Tonye Cole, a matsayin garkuwa a garin Opoɓo.
Wasu fitaccen yan Najeriya sun ce kasar bata bukatar zabe a 2023, amma abin da ake bukata shine gwamnatin wucin gadi don yi wa kundin tsarin mulki garambawul.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya ce suna kyautata zaton hukumar zabe mai zaman kanta INEC, zata yi zabe sahihi kuma mai nagarta a shekarar 2023
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ya bukaci yan Najeriya da su zabi nagartattun shugabanni a zaben 2023.
Kotun koli ta kori dan takarar gwamnan APC a jihar Taraba kwanaki kadan yin zaben gwamna. Wannan na zuwa ne bayan wani hukuncin da aka yanke a baya a Adamawa.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa bai taba cewa zai kira taro ko ya hito gaban kamara ya faɗi wanda zai marawa baya a zaben shugaban kasa ba.
Gwamnatin tarayya ta musanta ikirarin El-Rufai na cewa akwai wasu a fadar Buhari da ke zagon kasa ga Tinubu.Yace Buhari ya mayar da hankali wurin zaben gaskiya.
Gwamnan APC kuma mai fada a ji a Arewacin Najeriya ya bayyana kadan daga matsalolin da ke tattare da sauya fasalin Naira. Ya bai kamata a yi hakan a yanzu ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari