Siyasar Najeriya
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya gargadi yan siyasan ƙasar nan da su sa Allah a ransu, su tuna duniyar nan ba a bakin komai take ba.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wani jigon APC a jihar Katsina ya lallaba ya fice daga jam'iyyar a daidai lokacin da zabe ke shirin kankama a nan kusa.
Gwamnan jihar Ribas kuma jagoran gwamnonin G-5, Nyesom Wike, ya ce masu katunan zabe a jiharsa zasu hukunta shugabancin PDP na ƙasa a babban zabe mai zuwa.
Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi, Oluwa na Iwoland, ya ce babu wani mutum da zai shigo fadarsa ko gidansa har sai ya nuna katinsa na zabe wato PVC a kofar gida
Muhammad Sani Sha’aban ya bude neman takarar Gwamna a Action Democratic Party. Da zarar Hon. Sani Sha’aban ya zama Gwamna, za a ga karshen talauci a Kaduna.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, majalisar wakilai ta Najeriya ta bayyana amincewarta ga shugaban kasa Muhammadu Buhari kan ya ci bashin karin kudade.
Za a ji babban ‘Dan takaran kujerar shugabancin Najeriya a 2023, Atiku Abubakar ya ce jam’iyyar PDP za ta doke Bola Tinubu domin mutane sun gaji da mulkin APC.
Jami'an tsaro sun kama wani tsohon mai laifi dauke da bindigu da layyu da guru a wurin taron yakin neman zaben jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kwara
Jigon APC kuma na hannun daman Tinubu ya ce, akwai mugun nufi game da sauya fasalin Naira da aka yi a kwanan nan. Ya ce duk sharrin gwamnan CBN ne ba komai ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari