Siyasar Najeriya
Shehu Sani, tsohon sanatan mazabar Kaduna ta tsakiya ya shawarci gwamnoni da ke fushi da jam'iyyarsu su tattara kayansu su koma jam'iyyar Omoyele Sowore ta AAC.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta yi watsi da wani kara da aka shigar na neman kin yin zaben 2023 kan hana yan Najeriya mazauna kasar waje yin zabe
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa ba zai amince Buhari ya kara wa'adin da ya ke son sakawa na tsawaita wa'adin daina amfani da kudi ba.
Yayin da ya rage kwanaki kaɗan babban zaɓen shugaban kasa 2023, ɗan takarar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, da abokin takararsa sun ja tawaga zuwa wurin Wike.
Wasu mahara da ba'a san ko su waye ba sun je har kofar gida sun yi ajalin ɗan riko na jigon jam'iyyar PDP a Legas, Chief Dapo Sarumi, da karfe 9:00 na dare.
Kakakin majalisar tarayyar Najeriya, Femi Gbajabiamila ya alakanta karancin man fetur da sabbin naira a kasar a baya-bayan nan da wasu yan neman hana ruwa gudu'
Dan takarar shugaban kasa a APC, Bola Ahmad Tinubu ya ce tabbas zai kawo karshen yajin aikin ASUU idan aka zabe shi ya zama shugaban kasa a zaben bana; 2023.
Hukumar zaɓe ta koka kan rashin kuɗin da zata gudanar da zaɓe a hannun taz duk da saura ƴan kwanaki kaɗan a fara kaɗa ƙuri'a a babban zsɓen dake ƙara ƙaratowa
Wasu bayanai sun nuna cewa ɗan takarar shugaban kasa a PDP, Alhaji Atiku Abjbakar, bai gaisa da mataimakiyar gwamnan Enugu ba a wurin ralin kamfe jiya Talata.
Siyasar Najeriya
Samu kari