Siyasar Najeriya
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa mai neman kjjera lamba daya a Najeriya karkashin inuwar APC, Bola Tinubu, zai share hawayen mutane a 2023.
Gwamnatin Amurka ta kawo karshen duk wata gardama da kace nace kan goyon bayan wani ɗan takara a zaben shugaban kasan Najeriya, tace burin a yi zabe lafiya.
Dan takarar shugaban a AAC ya gamu da tasku yayin da mabiyansa 'yan takarar gwamna suka bayyana barinsa saboda wasu dalilai. Yanzu haka dai ba sa tare dashi.
‘Danuwan ‘dan takaran mataimakin Gwamnan Kano a APC, Bello Sule Garo zai zabi jam’iyyar NNPP daga sama har kasa a zaben da za a shirya a Fubrairu da Maris.
Rabiu Kwankwaso da mutanensa sun bar filin tashi da saukar jirgin sama na Nnamdi Arzikwe da ke babban birnin tarayya a Abuja, sun sake shiga Neja domin kamfe.
Za a ji Kungiyar Fulbe United for Peace and Development za ta goyi bayan jam’iyyyar APC a zaben shugaban kasa da za ayi, sun fadawa mutanensu a zabi Bola Tinubu
Shugaban kasa, Alhaji Muhammadu Buhari, ya jaddada wa yan Najeriya cewa yana tare da Bola Tinubu 100% kuma duk wanda ya gaya masu sabanin haka karya ya ke.
Tsohon karamin ministan ayyuka a Najeriya kuma shugaban SWAGA dake kudu maso yamma, Adeyeye, ya caccaki gwamnan CBN kan tsarin sauya fasalin takardun naira.
Yan kwanaki kafin babban zaben shugaban kasa a Najeriya, tsohon shugaban hukumar NHISA, Farfesa Usman Yusuf ya ce mutanen Katsina ba za su zabi Bola Tinubu ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari