Siyasar Najeriya
An kori mambobin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) 84 wadanda ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar Osun, Rauf Aregbesola, kan cin dunduniyar jam’iyya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada wasu manyan jiga-jigan jam'iyyar PDP a cikin gwamnatinsa, ciki harda ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ƙalubalanci shugbannin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), idan sun isa su ɗauki hukunci a kansa.
A yanzu babu jituwa tsakanin Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo da Philip Shaibu. Mun tattaro inda aka samu irin wannan rigima saboda sabanin siyasa a tarihi.
Tsohon gwamnan Ribas kuma ministan babbar birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya jaddada cewa har yanzun shi mamba ne a jam'iyyar PDP amma yana tare da Tinubu.
Jigon jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Buba Galadima, ya yi magana kan batun dakatarwar da aka yi Rabiu Musa Kwankwaso daga jam'iyyar na wata shida.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa tana da gwarin guiwar cewa gwamna Hope Uzodinma da gwamnatinsa ta APC sun kama hanyar fice wa daga gidan gwamnatin jihar Imo.
Sojojin da suka kifar da gwamnatin farar hula ta Shugaba Ali Ondimba Bango na Gabon, sun bayyana manya-manyan dalilan da suka Sanyasu aiwatar da juyin mulki.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ta musanta fitar da jerin sunayen ƴan kwamitin yaƙin neman zaɓe, a zaɓen gwamnonin jihohin Bayelsa, Imo da Kogi.
Siyasar Najeriya
Samu kari