Siyasar Najeriya
Kotun daukaka kara na zaben gwamnan a jihar Osun ta yanke hukunci inda ta jadada nasarar Ademola Adeleke. Kotun ta jingine hukuncin baya na soke nasarar Oyetola
Ayodele Fayose, tsohon gwamnan Ekiti ya zargi yan siyasan Najeriya da laifin jefa kasar cikin matsalolin da take ciki. Jigon PDPn ya furta hakan ne a wata hira.
Ayodele Fayose yana cikin ‘Yan siyasar da Jam’iyyar PDP ta dakatar da su. ‘Dan siyasar ya maidawa Uwar jam’iyya martani ta bakin Lere Olayinka a wani jawabi
Festus Keyamo ya rubuta wasika zuwa ga Shugaban DSS. Keyamo ya ankarar da jami’an tsaro cewa kalaman da wadannan ‘yan takara ke yi za sui ya tada zaune tsaye.
Kungiyoyin masu sa ido a kan zabe a Kano sun soki ayyana Abba Kabir Yusuf a matsayin zababben gwamnan Kano da INEC ta yi, suna cewa ba a gama tattara kuri'u ba.
Babbar jam'iyyara hamayya ta kasa watau PDP ta fara ɗaukar mataki kan mambobin da take zargi da cin amana yayin babban zaben 2023 da aka kammala kwanan nan.
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, da Sarkin Gaya, Aliyu Ibrahim Gaya sun mika sakon taya murna ga zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf.
Wasu daruruwa mata sanye da bakaken kaya sun fito zanga-zanga a cikin garin Kaduna domin nuna fushinsu a abinda suka kira fashin nasarar zaben gwamna a jihar.
Ofishin Jamiyyar APC reshen jihar Zamfara ya Hadu da Harin Yan Jagaliya, Mutane Biyu Sun rigamu Gidan Gaskiya, Yayin da Akayi asarar Dukiya Mai yawa a Harin
Siyasar Najeriya
Samu kari