Siyasar Najeriya
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai ya bayana cewa ya yafe wa shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kuma yana ba shi shawara kar ya ce zai bar Najeriya bayan sauka.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya umarci baki ɗaya kwamishinoni da hadimansa su bayyana ainihin abinda suka mallaka sannan su sauka daga kan kujerun.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya samu nasarar zama sabon shugaban ƙungiyar gwamnonin Najeriya (NGF). Ya maye gurbin gwamnan Sokoto, Tambuwal.
Abbas Tajudeen, ɗan takarar da ke neman shugabancin majalisar wakilai, ya gana da Abdullahi Adamu, da kuma sauran ƴan kwamitin gudanarwa na ƙasa (NWC) na APC.
A shirye-shiryen mika mulki na ranar 29 ga watan Mayu da da ke ta karatowa, ana ganin wasu daga cikin gwamnonin jihohin kasar nan ba za su iya mika mulkin salin
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Ezenwo Wike, ya nuna goyon bayansa ga takarar neman zama shugaban majalisar dattawa ta 10, da sanata Godswill Akpabio, ya ke yi.
Zaɓabɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanya labule da tsohon firaministan Burtaniya, Tony Blair, a birnin tarayya Abuja. Sun tattauna batutuwa.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya yi nasarar zama sabon shugaban ƙungiyar gwamnonin jihohin arewacin Najeriya (NSGF) zai shafe tsawon shekaru 4.
Shugaban majalisar dattawa, sanata Ahmad Lawan, ya musanta cewa yana takarar neman shugabancin majalisar dattawa ta 10. Sanatan ya ce ƙarya ce kawai ake masa.
Siyasar Najeriya
Samu kari