Siyasar Najeriya
Rahoton da muke samu daga jihar Zamfara na bayyana cewa, wasu 'yan bangan siyasa sun lalata ginin cibiyar gwamnati ta NBTI a lokacin murnar lashe zaben gwamna.
Mun jero ‘yan siyasar da ake gani sun yi asara biyu a zaben nan, sun hada da Bukola Saraki, Sule Lamido da Aminu Waziri Tambuwal a PDP da Simon Lalong a APC.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ayyana ɗan takarar gwamna na PDP a matsayin wanda ya samu nasarar lashe zaben jihar Enugu nai cike da ruɗani.
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta cafke zababben ɗan majalisar dokokin jihar Ogun na PDP, Damilare Bello, bisa zargin hannu a kitsa zanga-zangar Sagamu.
Gwamnan jihar Ebonyi dake kudu maso gabashin Najeriya, Dave Umahi, ya shawarci tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Peter Obi bayan sun faɗi zabe.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue yace ya kafa kwamiti na musamman da zata kula da mika mulki ga sabuwar gwamnatin jam'iyyar APC a ranar 29 ga watan Mayun 2023
Mai magana da yawun zababben shugaban kasa, Tunde Tahman ya bayyana kasashe da kuma dalilan da suka sa Bola Ahmed Tinubu ya yi tafiya zuwa kasar waje jiya.
Daga karshe, hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana sakamakon zaben gwamna daga karamar hukumar karshe wacce ta kawo rudani a Jihar Abiya.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana matsayar da gwamnonin G5 suka cimma wa gabanin zabem shugaban kasa wanda aka kammala makonnin da suka gabata .
Siyasar Najeriya
Samu kari